Advertisement

Ad code

Dijama Complete Hausa Novels

 

Dijama Complete Hausa Novels

Dijama Complete Hausa Novels

MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION

_Kungiya masu aiki da naxari da ilimi


   DIJAMAH YAR FULANI



Story and writting by
_Aysha mohd maman teddy_

Facebookmamanteddycom
      Wattpad
Aysha maman teddy
Maman teddygmailcom
        
           DEDICATION
Dedicate to you my teddy
Wannan pagen naki ne my teddykiyi yanda kikeso da shiMaman teddyn ki ne


Plz hajiya inkinsan baxakimun Comment batohhh don allah karki karantamun novel
Masu Comment Allah yabar kauna

EPISODE 12

______________________


DEJAMAR DEJAMARUMMAH NE TAKE YO KIRAN YARTA TA

Dejamar dake can tayi nisa wajen wasan ta da shanayen dasuka fito kiwowanda  suke kan shan ruwan wani rafi
Kaman daga sama tajiyo muryan umman natawanda take can dan nesa dasu acikin wannan dajindon itama tana tare da nata garken shanayen suna kiwo tare
Jiyo muryan umman da tayi yasata  cikin sauri ta bata amsa da inworah ummah
Wato tana mufin tana xuwa
Cikin sauri tafara kada shanayen nasu xuwa inda umman nata takedon lokaci ne ta ruwa
Hadari ya hadu sosaiinda garin yakoma bakin kiriniska sai kadawa yake
Magana ta hauyi ma shanayen ta harshen fulatanciinda kaman suna fahimtan abun da tace suka kama kamo hanyahadi da biyo bayanta


Gurun wata yar dattijuwan mata naga ta nufahwanda take sanye cikin saken ta na fulani

Da isantanan matan cikin sauri tacedeejamar maxa mukada shanayen nan mukoma ruga
Don hadari ya taso sosai
Tohhh umma
 Deejah tace hadi da cigaba da kado shanayeninda suka dauka hanyan rugansu

_______________________

       RUGAR HARDO

A haka su deejamah da umman ta suka karako xuwa cikin rugarsuwanda akafi saninta da rugar hardo Inda ummah tasha surutun deejamah har tagajidon sam bata gajiya da xubakamar tsohon ridiotun umma na bata amsa har takoma cemataehmmmaa

Ahaka har suka iso rugan suinda naga sun nufah
Bukkan suwanda naga bukkunan fulanin a kewaye da na junan sukowanne bukkan nasu xa kagani can kasadon duka a gajirce sukewanda sukansu inxasu shiga sai sun duka sannan suke shigan shi

Da isansu umma ta kada shanayen xuwa rumfan su
Inda dijamar ta nufi bukkan sudon tagama gajiyahutu kawai take bukata a yanxu

Bayan ummah tagama kafe shanayen a rumfan su netayo hanyar bukkan sudon har anfara yayyafin ruwawanda daalama ruwan na gab da sauka ne

Muryan yadiko taji tana cewa shattukun dawo wurin kiwon ne
Murmushi umma tayi hadi da cewa ehhh yadikkodawowan mu kenan

Yadikko ne tace dejama ta shige buka kenantohh kar dai kuman ta gobe da lumo
Woto tanan nufin gobe daxuwa kasuwa
Tohhh yadikoae ko gobe da asuba xamu fitadon mu isah cikin garin da wuri

Allah yakaimu goben
Umnah tacehadi da kokarin nufahn bukka

Nan yadiko taceAmeensannan kuma ki shaidama deejama fitanmu xuwa lumo da wuri da gobekar ta6ata mana lokaci da wannan surutun nata
Murmushi ummah tayi inda taceyadikko kenanyau keda kanki kk fadan surutun dijahman kumahmmm ayau kuma

Jin maganan umma yasa yadikko shigewa bukka tana dariya

Ummah ma shiga nata bukkan tayiimda ta cidda dijahkwance kan tabarman kaba







Bari nabar ku haka naga irin taku Comment din




TO BE CONTINUED



SHARE TO ANOTHER GROUPS





MAMAN TEDDY CE
080881202932
MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION

_Kungiya masu aiki da naxari da ilimi


   DIJAMAH YAR FULANI


EPISODE 34

Story and writting by
_Aysha mohd maman teddy_
 facebookmamanteddycom
Wattpad Aysha maman teddy
Mamanteddygmailcom



        DEDICATION
Dedicate to you my teddy
Wannan pagen naki ne my teddykiyi yanda kikeso da shiMaman teddyn ki ne


Plz hajiya inkinsan baxakimun Comment batohhh don allah karki karantamun novel
Masu Comment Allah yabar kauna


______________________


Alhmaccido kuwa jin wannan tambayan da yar jaridan tayimaenan take yasa shi kaduwainda lokaci guda ta tado masa da tsohon famin dake cikin zuciyan sa
Kasa bata amsa yayidon dama bae shirya basu amsan kowani tambaya baballe kuma wannan tambayan natawanda kullum da tunanin iyalin nashi yake kwana da shi yake tashi

Daga mata hannu yayialaman baya da lokacin bata amsan tainda nan take jamian tsoron da ke bayan shiwasu a gaban shisukayi saurin rufamai ta hanyar dakatar da yan jaridunnan take kuwa yan jaridun suka hauhayanin yansu ta hanyar cewa don allah ranka ya dade minti daya mukeso muyi magana da kai
Wannan yar jaridan ne takuma cewa  don allah yalla6ai ka bani amsan tambayatahaka dai kowa yake jefo nashi magananinda ministern yakasa ce masu komaiwanda nan take excout din shi suka bude mai motan da xai shigaaiko da shigan shi jamian tsaro da sojoji da yan sanda sukayo bayan shisauran mutane kuma suka cigaba da mae kirari ta hanyar cewa Allah yakara kwanamaccidon mumaccidon Alkhairy
Haka suka dinga ihudae irin ta matasadon kafun yabar wurin saida yayi masu Alkhairyn da yasa bakuma da suke mai kirari a kan sunan
Niko sai da nakuma maimaita sunanina jin jinawakunsan suna linxamihmm maccidon Alkhairy Duk wanda ko akasan shi da abulallai yayi Alkhairy n ne har yagajitohhh Allah yabamu Alkhairy

Bangaren ummahn dijah kuwa da shiganta bukkata cidda dijahkwance akan tabarman kabainda tuni ta jingine sandan tata fulani a gyafe
Xama ummah tayi hadi dacewa miyatti allah dijahmayau kinga mun dawo rugaruwan sama bae bugemu ba
Dagowa dijahma tayi daga kwancen da takenan ta kara matsawa kusa da umman natasannan taceehhh ummahyau allah ya taimakemu
Ummah ne tace dijamah bari na dama maki fura da nono kishadon nasan kina jin yunwa yanxu ko
Dijahma ne tayi saurin cewa ehhh ummah kaman kinsan yunwa ko nakeji
Dariya ummah tayi inda nan tacetaya baxan san abun da dijamah na takeso ba
Dariya dijamah tayiinda nan takuma cewa ummah nonon da aka dafah yaune
Ehhh dijah nabari na dama maki yanzu
Batare da dijamah takuma cewakomai bata cigaba da kalllon ummahwanda take aikin dama mata furan


Bayan ummah tagama dama mata netamika mata hadi da cewa toh gashi dijaman umman tamaxa kisahnye
Tohh umma miyatti
Kafin ummah ta bata amsa nan takuma cewa ummah yaushe ne xaki dafamun marori
Wato tana nufin shinkafah
Murmushi ummah shattu tayi inda cikin sanyin muryanta irin na fulani tacegobe xan dafa maki marorikinsan gobe da fita lumodon haka acan sai na siyo makiinmun dawo ruga mu dafah ko
Umma ta karke maganan cikin kafe  dijamah da ido
Nan cike da farin ciki da doki dijamah taceumma da gaske gobe da lumo
Murmushi umma tayi hadi da cewa ehhh gobe da yawo ko
Nan dijahma takuma dariya hadi da cewalahhh umma ae baxani yawo baxan tsaya na saida maki da nonokinga masamu shade da yawa koh
Dariya ummah tayi hadi da cewaehhhmmm dijamah kenankicemun dai kina farin ciki xaku hadu da binttu acan
Bawae xamu samu shade bawato kudi
Nan dijamah ta hau dariyaganin ummah ta gano dalilin farin cikin da takeyi
Haka ta amshi furar hadi dafara shatana kuma xuba mawa umma surutu

__________________________

Washegari da subahi ummah ta shirya dijamahdon su fito lumo da wuri
Inda dijamah ansha dige dige na fulanifuskan nan yasha jan jambaki da bakim kwallli
Haka suka kama hanyar lumo dake cikin garin Adamawa
Ummah na gabayayin da yadikko da dijamah ke tafe suna xuban da suka sabadon yadikko biye mawa dijamah take intana surutun tadon umma wata xuvin har dariya ma yadikkon ke bataintana biyemawa dijamah n

A haka suka isahkasuwainda da isan su wannan kasuwakowa ya hau dijamah Dijamah

Don gaba daya mutanen kasuwan ba wanda baisan dijamah ba
Yayin da kowa ke kaunarta musamman yanda take surutun ta dakowakoda bata sanka bainfact dijamah irin wainan yaran ne masu shiga ran mutanekowa nasu ne
Tun da ta isah ta bar wurin umman natainda tuni sun game da bintutuwanda nan take suka nitse cikin firansu da suka sabada tsokanan mutane fada



A haka kafin karfe ukutuni kwaryoyin nonon da suka fito dashi ya karedon haka ummah ta fara niman dijahma don su dau hanyan komawa rugansu
Dijamah Dijamah
Nan ummah tahau kiran sunan dijamah wanda dijamah dajiyo kiran umman nata yasa tayi saurin amsawahadi da nufotadon tasan rugansu xasu koma yanxu

Kaman daga sama umma taji wata murya ta kira sunan ta da Hajiya Aisha
Cikin sauri umma tajuyo hadi da kare ma mekiran sunan nata kallo
Tabbas baxata manta da uwani baa rayuwanta
Cikin sauri uwani ta nufotahadi da share kwallan idonta
A hankali umma tace uwani keceashe kinan na
Uwani ce cikin tausayama ummah tace ehh nicedama kina nan hajiya takinsan halin da ko
Saurin daga mata hannu umma tayi sakamakon xuwan dijamah
Shiru uwani tayiinda nan ta maida kallonta ga dijamahwanda ke raba ido kaman mae laifi
Kama tagani sosai da mahaifin dijamahn
Inda cikin murya can kasa tacewannan yarinyan kineitace khadijan dana sani
Goge hawaye umma tayiinda cike da dauriya tayi murmushi wanda tafi kuka ciwo
Nan taceehhh itace dijamah
Nan take uwani ta rungume dijamah cike da farin cikiinda a xuciyanta take kisima abubuwa da dama

Horn da moton bayan suya hauyima uwani neyasata cikin sauri tasaki dijamah hadi da cema ummahhajiyaa wani ruga kuke anan
Umma ne ta tsaya kame don sam bata sonwani yasan inda takeita da diyar ta ta
Kaman daga sama taji dijamah na cewa A RUGAR HARDO muke
Gaban umma ne ya fadiinda lokaci daya tahau tunanin abun da xatayi akan lamarin


Nan uwani tayi saurin cewainshaallah my deejah xan kawo maku xiyaranida Abban ki

Cike da matsanan cin farin ciki dijamah tacelahhh dama nima da babairin na bintoto

Tausayim dijamah ne yakama uwaniinda nan take ta daga mata kai alaman ehhhsannan tacigaba da cewakwanan 
nan xakiga Abbanki

Don da xaran yado kasan nan xaiji wannan kyakykyawan albishirwanda ni kaina nasan bani kadai xan samu Alkhairy daga gareshi bahar mada sauran mutanewanda basu mason da xancen yana da iyali ba



_______________________

To be continued




Naji Comment dinkuina godiya da nuna kauna
Allah yanarmun ku








SHERE TO ANOTHER GROUPS





KAMAN YANDA KUKA SANIWANNAN LITTAFIN TA KUDI CE100 MTN
IDAN KUMA VIP NE200
TRANSFER 200
TA WANNAN NUMBER0808120293209137392680










MAMAN TEDDY CE
MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION

_Kungiya masu aiki da naxari da ilimi_



DIJAMAR YAR FULANI


Story and written by
Maman teddy



Facebookmamanteddycom
wattpad Aysha mamanteddy
Mamanteddygmailcom


_Episode 56_


_________________________

                    

Cike da wauta da yarinta dijahma tacetohhh Adda sai kinxoh
Nan uwani ta kuma sakin murmushi don lokaci guda taji matsanan cin kaunar dijamahn a ranta
 maida kallon ta tayiakan ummah wanda take tsaye tana binsu da idodon bata ta6a jin nadaman surutu irin na dijamah bada haushi kamar ta yau
Uwani ce tace tohhh xan wuce nikuma in Allah ya yarda xan xo inga inda kuke a kwanan
Murmushi ummah tayiwanda ita kadai tasan manufahn hakaninda a sanyaye tacetohhh uwani Allah ya kawoki lfy
Nan uwani ta amshe da amin
Uwani bata bar wurin basai da tayi ma dijamah kyautan kudidon gaba daya rayuwan tasu ta tausaya masu matuka
Nan ko dijamah ke ta murnahadi da yi mata godiya
A hanyan su  ta dawo wasam umma bata da karsashiduk inta kalla dijaman tasai ta goge hawayen idon tawanda duk basu lura da hakan
Yayin da dijamah ke can tana xuba ma yadikko bayanin wannan mata da taba shede
A haka suna tafe suna firawanda kafin magriba sun iso cikin rugansu
Nan kowa tayi cikin bukkantainda bintototake kara shaidama dijamahanijima  tafitowasan dare a dandali

Da shigansu bukkabayan umma ta ajiye kwaryan su neta fito hadi da nufahn wurin da suke dafah
Anan ta samu karyayihadi da karata kunna wutadon ta girkama dijamah marorishinkafa

Bata dauki wani dogon lokaci bata kammalainda nan tanufi bukkan da shi

Bayan ta gama xuba mawa dijamah netayo kiranta hadi da bataa cikin wata yar a kushi

Cike da murna dijamah ke cin abuncinhadi dayo mawa umma sunbatun dadi

Umma dai banda murmushi baabun da take matadon tunanin da takeyi akan uwani yafi damunta sosaibanda tunanin mafita babu abun da takeyi a yanxu
Dijahma da ta fahimci kaman da damuwa a tare da umman nata ne tace umma na tunanin mai kikeyi netun daxu
Saurin kallonta ummah tayiinda cike da mamakin fahimtan tana cikin damuwan da dijamah tayi tace hmmm dijamah namaxa ki kammala cin abun cinkiinaso xamuyi wata magana

Murmushi dijamah tayi inda Cikin dokin wata magana ce xasu yi da umman nata tace umma tohhhai ma na koshiwace magana ne xaki fadamun

Ruko hannun dijamah ummah tayiinda a hankali kuma cike da sanyin murya da taushitace dijah na yau xamu bar wannan rugan

Cikin sauri dijamah tace ummah ina xamujemaeyasa xamu bar wannan rugan
Ko xaki kaini wajen abban na ne
Kwallah ne yafara xubo mawa umma shattuinda tafa cewa aa dijamah bawurin Abban ki xamu ba
A salima saboda shine xamu bar wannan rugan hardo a daren yauwanda batare da kowa yasani ba
Rigima dijamah tafara samawa ummainda take cewa umma mai yasa bakyason naga Abbanamai yasa xamu rabu da su yadikkomubar rugan mu
Umma ni naji banason ganin Abbanaamma karmu bar su bintoto da yadikkoaradu banason tafiya na barsu

Kuka dijamah tasainda umma ta jawota jikin tatana share mata hawayehadi da cewa dieejah yau xan baki labarina da na mahaifin kiwanda in kinxa6a mucigaba da xamaa wannan rugan shikenan sai mu xauna

Dajin haka nan take dijamah ta mike da kwancen da take a jikin ummanan cikin sauri da dokin son jin labarin umman nata tace yeeehhh umma nayau xaki gayamum iyayen ki kenandakuma labarin Abbana

A hankali umma ta daga mata kaiwanda a zuciyanta take cewa yaro yaroneAllah sarki ita gata tana nan tana dokin ganin mahaifinta da dangin sahmmm kosu suna yan ina ohodon wanda yaki kabaxai ta6a sonka ba

Nisawa umma tayi hadi da gyara xamasannan tafara da cewa kaman yanda kika sani
Sunan Aishatu Wanda nasamu sunan shattu daga cikin rugar hardo

________________________


Kuma ni ba bafullatana bacekaman yanda kika saniko ince kika sanni acikin fulani
A salina buxuwar agadas ne ceyar asalin garin maliy

Mu hudu allah yaba iyayenainda nake da yayyu maxa guda biyusaikuma yayata mace wanda take da suna munawwarah

Saikuma yayyuna maxa akwaisamaila saikum tanimuwanda nice yar autan su mai suna Aishatu


Na kasan ce yar gatakuma yar lele a wajen mahaifinakasancewar nice autasosai nake samun kulawaduda ba karfi ne dashi ba


Duk inda baba na xai tafi tare dani yake xuwa
Don haka gaba daya garin mu ba wanda bai sanni badon shiyasa innaga yanda kike muamalanki da mutanedakuma yanda kowa ke nuna maki sosai intuno da kaina a bayadon yanda kk gankikowa naki netohhh haka nima nake a yarinta ta


Banyi ilimin boko baamma inada na mahammadiyyaduda kasancewan mu buzayen agadas bamu damu da ilimin zamani bamunfi damuwa da ilimin mahamdiyyasaikuma kasuwan cin mu


Don haka tun ina yarinya nake sanaar sai da abunciinda nake kaima mawa bakiwanda sukaxo daga kasashen kusa damukaman nijeriya da sauransu


Muna son muga yan najiriya sun xoh kasan mudon ganin su muke kaman wasu hallittu na dabansaboda shaawainda a haka nake sanaata kuma kowa yasanni da yanayin dabiata da kowainda anan na hadu da mahaifinkiwanda asalin sa daga nijeriya yakekuma cikakken attajiri ne ko alokacininda ya mallaki abubuwa da damadon bakankanin arxiki yake dashi ba


Kuma cikakken dan jarida newanda shine dalilin dayasa yaxo garin agadasdon harkan jaridan sa ne yakawo shi
Wanda yake da suna










To be continued













share to another groups





Kaman yanda kuka sani labarin ta kudi nemai bukata xai turo 100 MTN idan kuma VIP ne 200 kacaltrasfer 200
Duka ta wannan number
0808120293209137392680









Maman teddy ce
Typing






      DIJAMAH YAR FULANI


Story and writting by
Aysha mohd maman teddy

Wattpad mamanteddy
Facebookmamanteddycom
Mamanteddygmailcom

__________________________



Umma ne tacigaba da cewa bakowa ne mahaifin ki baillah jounalist Muhammad maccidokuma dan asalin garin gombe ne
A sanadiyan aikin sa ta jarida neallah ya hadamu da shimutum mai yawan kyautatausayin talakawa kullum tsakanin shi da talakawa sai dai son barka
Sanadin xuwan sa garinmu shineyana son sanin wasu daga cikin aladinmu na buxaye

Don haka koda yasamu wasu daga cikin yan uwan mu na maliysai suka ce akawosa wurina

Acewansu nice mae si
Surutukuma xan fada mai har abun da bai tambayeni badon ni kaina nasan alokacin nanni yar fadi baa tambaye ki bane

Haka aka taho da maccido inda nake sayarda Abuncinaa dandali

A ranan shi kanshi sai da yagaji da surutu na ko da ake fada mashidon ban barshi ya tafi basai da na sayar da abunci na tasss tukunnah

Don shima nasan inna dawo xan kara dora ta laasar ne

Tun daga wannan rana kullum mahaifin kiwanda mukai mai lakani da suna maccido sae yazo wurina a dandaliinda nikuma nayi ta koromai jawabin rayuwan mu ta buxayedakuma yanda ba dauki karatun boko da wani mahimmanci basosae Yakejinn dadin yanda nake bashi labarin muinda nikuma bawai saboda wani abu bane nake fada mashiillah saboda ganin ana haskoni a cikin televisiona haka shakuwa ta fara shiga tsakanina da muhammad maccido

Inda daga baya soyayya ta shiga tsakanin mu da shi
Sosai muke son junainda ni dai kawai son shi nakeamma nasan ba aurena muhammad xaiyi baduda irin son dayake nunamun
Ammma sam ban kawo wai muhammad maccido da gaske yakeyi xai aureni badakuma 
Saboda nasan halin yan nijeriainsunxo kasarmu haka xakaga suyita cewasuna san yaraamma duk yaudara ce
Don daxaran sun tafi kasar sushikenan sun manta da sun ta6a son wata buxuwatohhh da wannan yasa ban samawa raina auren muhammad maccido bamusamman shimawanda ko a kasan nasu ansan da xaman sa


Ana gobe xai koma kasan su nijeriya neduk nadamu don nasan shikenan rabuwan mu taxo tsakanina da shiamma damamaki sai naji yana cewainya koma gidanan da sati xai turo iyayen sa akan maganan auren mu

Hmm wannan rana nayi matukar farin cikiwanda rabon da inyi irinta ni kaina na manta

A haka mukai sallama da shiinda da nadawo gida ne abun duniya ya damenidon nasan da wuya su baba na su amince

Musamman dana tuna da yaya tamunawwarba yanda ta auri wani sojah a najeriya wanda  turosu akayi nan kasan muamma tun da akayi mata auren nan da shibamajin ko labarin ta
Kuma ba bawai mara hali ta aura badon Lokacin da tayi aure da mukaje yan kauye muka xamaamma tun da tayi aure so daya ta ta6a xuwa garinmuwanda alokacin dana ganta ni kaina ban gane taba saboda yanda ta chanjata dawo kaman baturiya abin ka da farar fatadaka ganta kasan bata cikin wahalaamma halinta bana dafan iyaye ba ne sam
Tun da taxo sau dayan nan bata kara dawowa ba har wannan lokaciwanda koda ta haifi dan ta na farkosai dai mukaji labaridon bata fada ma kowa ba
Rayuwanta yakoma irin ta turawa xiryandon tsakanin ta da kowa sai dai idoidon ma baya ganin ta

Kuma munawwarah tun asalin ta bata damu da karatun mahammadiya baamma na boko kuwa itace sahun gabadun haka da tasamu gidan miji ta cigaba da karatun taduda ban mae takaranta ba

Wannan dalilin yasani kasa mawa su guggo magana
A haka har lokacin da muhammad maccido yafadamun xai turo iyayen sa yayiwanda aranan da yacebai karya alkawari bayako turo iyayen sadattijon arxiki

Don sam basununa kyama a garemu ba
Sunan baba na baisan da maganan ba neamma sam bai nuna masu bai sani ba Kuma haka ya kar6esu cikin mutuncin mu na yan maliy

Koda yaji maganan suda abun dake tafe dasubakaramun farin ciki baba yayi ba
Sai dai da suka nimi a tsaida magana ne yacemasu yanaso sunyi hakuri yaji ta bakin yarinyan tukkunnah

Batare da damuwa basukayi ma baba na sallamaakan cewa xasu dawo bayan mako guda

Inda bayan tafiyan su nebaba yasameni akan nasan da maganan muhammad maccido

Ba tare da wani abu ba nace masa ehhhtunda baba yaji haka yasan na amince da muhammad maccido kenan

Don haka guggo da baba sukasamun albarka sosaikuma nayi matukar mamaki akan amincewan nasudon ban kawo ba

A kwana a tashi satin daaka tsayar ta dawowan iyayen muhammad maccido yayikuma a wannan rana suka dawowanda baa 6ata lokaci ba suka tsayar da auren mu bayan watanni biyu masu xuwa

Tun daga wannan rana soyayyar maccido yasamu wuri yakara xama a cikin xuciyatawanda haka muka kara sabawa da kuma son juna fiye dana baya

Guggo har mamakin da yanda kullum maccido yake xuwa hanyar kasarmu takeinda haka yakuma kwantar mata da hankali sosaixullumin da takeyi akan auran namu ya ragu

Don ayanzu tasan maccido bakaramun kauna ta yakeyi bagakuma yanda yanda ya dauki guggo da babaabun sai dai sam barka

A kwana a tashi ba wuya gai raikuma mai nisan kwanadon auren mu yanxu tini ya matso Don yanzu auren mu saura kwana uku kenan


Guggo tana ta zuba ido ko xataga xuwan munawwarahamma shiru babu itah babu labarintawanda a haka har ranan daurin auren mu yaxoranan da baxan ta6a manta shi a rayuwata baa wannan rana nedubban mutane kuma manya tsakanin nijeriya da agadas suka shaida daurin aurena da maccido Inda kowa kagani a wurin fatan Alkhairy yake

Bayan kuma daurin aure nedangin maccido suka xo akan yanxu a lokacin xasu wuce dani xuwa nijeriya

Nayi kuka sosai da naga a ranan shikenan na rabu da baba na da guggo Inda guggo ke tamin nasihohi masu ratsa zuciya
A haka muka biyo jirgi har cikin garin gombeinda da saukanmu garin dangina suka ce baxaa wuce dani gidana ba sai anfara kaini wajen surukatawato mahaifiyan muhammad maccido Kuma itace kaka a wurun ki




____________________________

Koda muka isa gidan su muhammad bakaramun mamakin gidan mukayi badon a wannan lokaci in akacemana gidan shugaban kasane tabbas ba xamu musabadan gidane nagani kuma na fadagirman sa kuwa nayi maki yanda xaki gane tafi rugar hardo baki daya

Gaba dayan mu muka xama yan kauyekauyen ma irin wanda suka fito daga dajibadaga cikin mutane ba

A haka wasu maaikatan gidan suka yimana iso har cikin tankasheshen falon hajiya babbainda anxuba kayan alatu kaman baasan kudin subadon dukiyan daaka xuba a falon bakin bama xai iyah fada badon masalta maku sai yasa na 6ata shafuffuka ban gama ba

Wasu daga cikin dangin nasa kuwa ban da ya mutsi babu abun da suke bin mu dashiyanda kasan basuga mutane bawasu ko daga cikin su nan take suka kar6emu hannu bibiyoinda sukayi mana sannu da isowakuma anan take suka umarci maaikatan hajiyanwato masu hidimtamata akan suka wo mana kayan motsa baki

Sannan wata dattijuwa ta shiga don tasanar da hajiya babba isowar mu gareta

Haka maaikatan ko suka dinga kawo mana kayan ciye wanda sai da suka cika gabanmu tam sannan suka fara kawo mana gaisuwa cike da girmamawa

Cikin wannan maakatan gidan kuwa harda uwaniwanda muka hadu da itah a lumo

Toh kunsan abunka ga yan maliey babu dukiya ammma kuma akwai girman kaidajan ajin kansudon haka babu wanda ta kalla abun da aka kawo mana

Niko maman teddy nece tohhhyan maliey kenen babu dukiya sai girman kai

Hmm du haka mukeamma ban ga kaman hassenart bamalli bamarubuciyan RUYUWAR AFRIDAH hmm itace tabiyo su xiryan bata yarda da raini baamma tana dason wanda yasan darajartakuma badai isah da ixxah baniko nacemallawan maliey kenentun filaxim  akan haka aka sanku
Hmmm yohhh niko nacetohh ni maman teddy ko yanake oho

Kune dai kukasannidon haka basai nayi sharhi ba

Kar dai ku manta maman teddyn kuce

Haka su ummah shattu suka dunga xamaamma hajiya babba bata da alaman fitowadon su basu san wainan da ake toyawa badon hajiya babba nacan ana fama daitah akan tafito wajenmuamma sam taki futowaacewanta ita sam baxata hada xuria da bugaje ba

Ganin haka yasa wannan dattijuwan fitowa daga 6arayin hajiyainda take shaida mana cewahajiya babba batajin dadikuma kuma ta samu bacci nenan ta karke maganan dacewaamma nan da gobe dakanmu xamu xo mukawota wurin hajiyan

Godiya su innata sukayiinda haka muka mike hadi da nufowa gidana

Sosai muka yaba da tsarin gidandakuma girman sadon bakaramun mamaki mukayi daganin irin wannan gida ba
Ni kaina ban kawo cewamaccido nada wannan mahaukacin dukiya ba

Tun daga wannan ranamuke xaune cikin lafiya nida mahaifinkisosai yake nuna mun so da kulawainda ya samun maakata masu yawan da xasu ringaka mun hidima
A cikin su kuwa harda uwaniwanda ya daukota daga gidan hajiya babba

Sosai muke zaman lafiya da maaikatan gidanadon ni macace mai yawan surutu da barkwancidon haka suke tsananin kaunata

________________________________

Sati na biyu da auremaccido yace mun xai kaini na gaida hajiyakuma acan xan mata wuniin yadawo wurin aikin sa sai ya dauko ni mudawo gida tare

Cike da farin ciki na shiryainda nace mawa uwani ta shirya itama muje taredon naji da a hannun hajiyan take

A haka muka shirya duka hadi da nufan gidan hajiya babba

A wannan rana ne na fahimci yanda  hajiya babba ta dauke ni a zuciyantadon wannan rana naga wulakancin da ban ta6a gani ba

Ciki da faraa muka shiga falon hajiya babba inda na sameta xaune kan 2 seaterdayan 6angarenta kuma wata mata cewayyayyiyar gaskeirin waannan matan da sukaci boko har suka gajiwanda suke neman maza ido rufe

Ko arzikin amsa sallaman bamusamu bainda cikin sayin jiki na duka har kasa na gaishe da hajiya babba Amma kallona batayi baillah ma cike da tsawa da masifah ta hau cewakehhhmatsa ki bani wurikina tunanun xan kar6eki a matsayin suruka Tohh lallai kinyi kuskurejubiki da allahgayyar yunwatohhh ni nan dakika ganiinkin malleke shitohh ni nafi karfin ki makirah

Nan tanisa hadi da kallon maccido wanda gaba daya maganan hajiya babba bai masa dadi ba

Kai kuma saunawa xan fada maka baxan yarda wannan busasshiyar taxama suruka ta baamma ka kijitohh kutashi kubarmun gidaranan daka amince da auren binta ne xaka iyah shigomun cikin gida
Ku tashi kufita nacehajiya babba tace cike da tsawayayin da docbinta ke gyafe tana sakin murmushiitah ala dole tayi kamu da uwar miji

Kallon ta nayiinda lokaci guda idona ya ciko da kwallahuwani ko ganin halin dana shiga yasatasaurin girgixamun kai alamun kar nayi kuka akan maganan hajiya babba
Nan maccido yafara ba hajiya hakuri akan tayi hakurikallon shi batayi baillah fixgixga batare da tace mashi komae ba

Bai kuma bin ta kanta hajiya babba bayajuyo hadi da mana sallama sannan ya nufi wurin aikin sa


A wannan rana nasha wulakanci a wurun hajiya babba amma sam ban nuna na damu bainda rashin nuna damuwata yakara bakanta ran docbinta
Haka rayuwa ta cigabainda shekarata daya a gudan maccido na haifokikuma har alokacin hajiya babba bata daina nuna mun kiyayya baamma sam ban duba wannantunda maccido yana nuna munso matukaa wannan shekara kuma sai danaje wurin su baba nainda kan na haifeki sai da naje sau biyuwanda har alokacin munawwarah bata xobakuma taji labarin nayi aurea nijeriya kusa dasuamma bashi yasa ta nemeni ba

Ba karamun murna Abbanki yayi ba dana haifekiinda nan take yasa maki suna NANA KHADIJAwato sunan hajiya babba Hajiya kuwa bakaramun bakin ciki tayi badajin hauhuwa ta

Kwanan ki uku a duniya neina xaune a kan gado naa bedroominda nake goye dake abayana


Kattawan maxa ne suka shigomun bedroom ba ko salllamafuskan su duka a rufe da wani bakin kyalleihun su uwani nakejiinda nan take na hau salatiamma kafin na farga tuni wani daga cikin su ya shakamun wani powder a fuska


Wanda tundaga nan ban kuma sanin halin da nake ciki basai farfadowa nayi naga ganni a rugar hardo













To be continued







share to another groups









Maman teddy ce
08081202932




  this link to join my WhatsApp group httpschatwhatsappcomIwj6uv5L9np0NWOuHwBELo
Typing




MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION

_kungiya masu aiki da naxari da ilimi_


      DIJAMAH YAR FULANI


_Story and writting by_
MAMAN TEDDY

Episode 910

Facebookmaman teddycom
     WattpadAysha maman teddy
Mamanteddygmailcom

       GARGADI
_Ban yarda wani ko wata suyi amfaniwajen juyamun labari tako wani siga ba tare da sani na bayin hakan kuskure ne_
Wannan labarin kikirarrenebabu fasahan wani acikin tainkinga tayi shige da rayuwanki toh akasi aka samu


     DEDICATION
Dedicate to you Aysha Abdulkarimmomy kgsalmah Aliyumomy showwannan pagen taku cekuyi yanda kukeso da shikaddai ku manta maman teddyn ku ce

Ina maku barka da wannan rana mai albarka

                        

  

Allah kasa mana abarkan wannan ranakabamu ikon aikata abu mafi kyawu a rayuwan muka nisan tamu da shirrin mutumko shaidanAmeen ya Rabbil ixxaty

_____________________________


Bude idon danayi akan na yadikko newanda take tsaye akainatana min firfita ta da wani langa langa abun fifitagyafe guda kukan dijamah nakejiyowainda wasu daga cikin fulanin suke rike da itah

Ganin na bude idoyasa yadiko cike da farin cikita hau godiya ga allah ta harshen su ta fulatanci

Bin su kawai nake da idodon bana fahimtan abun da take cewa

Magana tayi takuma ta harshen fulloinda cikin hanxari wata mata tayo cikin bukkanhadi da isowa gareni har inda nake kwance takawo mun deejaa hankali kuma cikin hausan ta wanda bai fita tafara cemunki bata nono take bukata tun jiyasai yanxu muka samu kika farfadodon haka maxa kibata ai ma tayi hakuri

Babu musu na Amshi deeja nafara bata nonoinda a raina nake tunanin ta yadda wainnan mutanen suka tsiratar dani daga wannan axxaluman mutanenwanda bansan wanda ya turosu wurina ba

A hankali komai yake dawomuninda nan take na hau xubar da hawaye  mai dacin gaske

Yadikko ne ta dafani hadi da bani bakiakan komai na dauke shi a matsayin kaddara

Haka na kwana uku a cikin rugar hardoinda kullum wannan fulanin suke dawainiya dani da kuma kehhh deejamah

A wannan rana da muka cika kwana uku nemai gari wanda yake yayane wurin yadikoyayo kiran na

Haka na isah wurin mae gariinda anan yake shaidamun da yanda suka hadu da nikuma da yanda suka taimakeni a hannun
Bayan sun bar dani gidan maccido basu tsaya dani a koina basai a kusa da wannan rugan

Inda su mai gari na hanyar ta dawo wansu ruga daga cikin garinan suka ga wannan mutayen na janye da niabunka ga mara gskyakoina sai ya nuna kansa

Kunsan fulani ba tsorocikin tsawa da kuma hausan su wanda bai fitasu kace waye wannanmai kuke anan wajenn

Cikin muryan yan taadda suka maida ma mai gari da magana ta hanyar cewa kai tsohon najadu bar wurin nankasheta xamuyiinkuma ka6ata mana rai mu hada da kai

Cikin xafin ran sunan da suka kira mai gari yacetohhh bari kuganixare sandan su duka sukayiinda suka nufi wainnan yan taaddan
Ganin fulanin sunnufo sukuma sun san bafillatani ya kasheka ya kashe banxamusamman irin na daji irin wainnanyasa su saurin sakin ummahinda sukayi wurgi da deejamahsuka kwasa da gudu hadi da shigewa ta cikin dajin

Bun bayan su sauran xasuyinan mai gari ya taresuhadi da cewa su barsusuyi saurin ceton ran wannan bayin Allah

Haka ko sukayiinda da shigowan sucikin rugasuka sauka a bukkan yadikkoa haka sai da aka kwana guda sannan umma ta farfado

Nan mai gari ya nisa hadi da tambayan ummah daga inda ta fito
Shiru ummah tayidon ita sam batasan koina a nan najeriya baita dai tasan tana najeriya

Nan ta basu amsa da daga nijeriya take
Shiru mai gari yayikan daga bisani yace ae nan duka sunan shi najeriyaamma wani gari muke nufi kike

Ganin umma bata da Amsa yasata cewa ni ba anan nake bani yar asalin garin agadas neaure ne yakawo ni nan

Nan na xauna ta fara basu labarina komai da komai

Sosai mai gari da sauran mutane suka tausaya muninda nan suka shaidamun suma basu san birni bakuma basu gane daga inda nake basaboda sunfi rayuwansu a cikin ruga

Haka mai gari yacena kara hakuri na xauna tare dasu har Allah ya kawo ranan da xan hadu da danginako miji na

Sosai nayi farin cikin xama da sufulanin kirki
Kewa daya nayishine kyewan baba da guggosai kuma halin da maccido yake ciki a yanxuamma duk inna kalleki sai naji gomma da allah ya barni dake

A haka nacigabada rayuwa a wannan rugainda a haka kika girma a cikin wannan ruga
Kuma su yadikko su suke maki fulatancikinji yanda akayi kk iya yaran fillodon ni ban iya basai dai na biku da idoamma yauda gobe xaman tare yasa har na fara fahimtan wasu abun

Nisawa umma tayi hadi da kallon dijamahwanda kuka takeyi sosaitausayin ummah yagama kamatacikin sauri ta mike cike da yarinta tafara cewaummah ki tashi mugudukar su abbana suxo su tafi damuhajiya ta turo aka shemun ke

Goge kwallan idonta umma tayiinda ta kamo hannun dijamah hadi da cewa aah deeja ba hajiya ce ta turo wainnan mutane banima bansan waye ba
Sannan kuma dama ayau xamu bar wannan rugar hardo

A hankali umma ta mike hadi da nufahn kasan gadon karan bukkaninda ta fito ma wa da dijamah kayanta na saken fulani guda uku
Sai kuma nata kala biyu
Saida su ka tabbatar da kowa ya shiga cikin bukkan sasannan suka fito hadi da barin rugar hardo
Tafiya sukeyi suna waiwayon wannan rugainda suke tunani ranan da wowansu wannan ruga

_____________________________


Tafiya suke cikin dareinda  a haka suka isah tasan cikin gari

Batare da umma tasan inda xata bata kutsa kai cikin wata mota dataji ana cewaAdamawa

Shiga sukayiinda saida dijamah ta ganta a cikin motata hau tambayan umma tana da shede ne
Nan umma ke shaida matatana da kudin da uwani ta basudakuma wanda sukayi ciiniki a lumo

Safiya tayi masu neacikin garin Adamawainda dijamah cike da farin ciki take bin garin da kallon shaawa

Sai da umma tasha famasannan drivern ya amshi kuduntadon kudin nasu bai kai ba

Ware ware ta suka hauyiinda wasu samari ganin suna ware yasasu tambayan inda xasu

Batare da wani tunani baumma taceruga

Shiru sukayi inda suka cewani ruga kenan mama
Rugar ya windoko rugar surbajo
Nan umma taceRugar surbajo
Nan suka sa su umma a abun hawahadi da biyan masu kudinwanda badon kowa suka biya basai don dijahmah

Gaba daya dijamah tagajiga wani irin mahaukacin yunwa da takejitun tana daurewa har takasainda a haka suka isa wannan rugabayan sun sauka daga abun hawanesuka fara takowa daga kasadon isah cikin wannan rugawanda tafi rugar hardo wayewa

Nishi dijamah ta hauyi sama inda umma cike da rudu tafara ware n ruwaamma sam babu ruwa a wurinwulkawn mutum ma babu bareruwan


Tun dijamah na fitar da numfashihar ta kasainda lokaci daya numfashin ta ya daukekuka umma tasa hadi da kiran sunan dijamahamma sam babu alaman numfashi a tare da itah


Dai wasu tsofaffin fulaniwanda daalama mata ne da mijintasukaxo wucewa
Cikin axama matan tayo inda umma ke a durkushenan ta hau tambayan ta daga innah take

Kasa magana ummah tayiillah cewa da umma take don allah ku taimakamun kar dijamah ta mutuya ta ce
Duka ta harshen fulatanci suke maganan

Wannan tsohon ne yayi saurin ci6an dijamah hadi da nufah cikin ruga da itahwanda da isan su suka nufi cikin bukka hadi da kwantar da dijamah

_____________________________

          Cikin garin
       GARIN ADAMAWA


Wani tankasheshen gida ne na ganjwanda girmansa yasa turawa ke kiranshi da estate house

Gida bakaramun gida bawanda girman samabaxai fasaltu ba
Sojoji kuwa xasu kai kimanin fiye da 50 xuwa samako wannan su na kewaye da wannan gidawanda da alama tsaron gidan sukeyilicrout da sauran securitieswanda ba  sojoji ne kadai ke tsaron gidan ba

Jiniyan jamian tsarone najiyo daga bayanawanda yasani saurin jirgawa daga bakin tankamemen gate din danayi nisa wajen kallo

Wasu motoci ne ke biye dana GENSUFYAN TABAWA
Inda motocin sun kaifi 15 ke bin yanshiwasu a gaba wasu kuma a baya

Bayan anware tankamemen gate din nenayi saurin shugewadaga ciki


Hmm gidane wanda daga waje ashe banga komai baarxiki nadaga ciki

Bude mawa hajiyan nashi mota akafarayiinda sauran securities suka bude ma sauran side dun

Cike da ixxa da jida issa da dukiya ta fitotana ciko wuyawanda kayan dake jikinta kadai ya isah yasa katafi duniyan tunanijikin nan kuwa ta koinah yasha zinarai

Niko naceJUSTICE MADINA KENAN

Uwar gida kuma amarya a wurin General sufyan tabawa

Fitowa yayi cikin shigarshi ta alfarmainda ya juyaga yar tasa wanda saukan su kenan daga kasannan yace matawelcm back to nijeria my kidya kika ga new house din mu na nan

Ya tsina fuska yarinyan tayiinda cike da mulki tace ba laifi dadamma kayimun laifi guda daya

Kallon ta justice madina tayihadi da cewa okay my baby mai yafarumai kuma ya6ata ran baby nata fadi tana sakin mata kayataccen murmushiwanda bamai ganin sasai yan yayan nata

Cikin basarwa a kuma wulakance yan nata tace dad yace mun kidbayan ni ba kid bane yanxuko mom baiga nakara girma bane

Don haka yabani hakuri
Nan ta karke maganan hadi da turo yar mitsilan bakin ta

Cikin rayuwansu ta yan cin da suka sabadad yayi dariya hadi da shafa kan yar tasasannan yace eyyah sowie my dear meenashbaxan karaba

Justice ne tayimurmushi inda meenash tayi wani barander da xai sada tada sitting roombatare da tace ma dad komai ba

Bin bayanta sukayiinda maaikatan gidan ke auki kame masayayin da wasun su ke kaimasu gaisuwa

Basu ta kansu ba sukayi cikin falon tasuwanda tagaji da kayan alatu da more rayuwa

Ganin babu meenashafalon yasa justice haurawa saman stairsdon tasan can tayiyayin da a zuciyanta take cewaohhh meenash yar daru kenanhar yanxu fushi takeala dole batason nijeria

Kaman ko tasani zaune ta samu meenash a kan wani super cushineinda yan aikin part din ke xube a gabanta suna kwasan gaisuwa da mata barka da dawo wa

Kallon su batayi bainda take cike take batsewa

Justice ne tayi saurin nufo inda takehadi da xama gyafentata jawota hadi da xaunar da itah a jikinta

A hankali kuma dai kunnen tata hau yima maganainda batare danaji abun da tace ba sai dai maganan meenash naji tana cewa No mom bana son nan kasankawai mukoma Abroad plz

Kuma innan kasan nada dadi mai yasa ya Aliyu bai dawo ba











To be continued













Kaman yanda kuka saniwannan littafin ta kudi cehaka nexaki turo 100 ma wannan numbernidan VIP ne 200 transfer 200 duka ta wannan number



MTNxaki turo ta nan 09137392680

Idan airtel ne ta wannan numbern 08081202932










share to another groups





Maman teddy ce
MANAZARTA WRITERS ASSO

_Kungiya masu aiki da naxari dakuma ilimi_



DIJAMAR YAR FULANI


Story and written by
Maman teddy

_Episode 11_

Facebookmamanteddycom
Wattpad Aysha Maman teddy
Mamanteddygmailcom


 
         DEDICATION
Dedicate to you my dear fanswannan pagen taku nekuyi yanda kukeso da shi



_________________________

                    

Kallon ta justice madina tayi inda a hankali ta kai hannun ta hadi da shafa kan yan natawanda Ashekaru batafi 11 yrs banan tace mata eyyah my babyya Aliyun naki shima xai dawo very soon kinji Don haka plz ki kwantar da hankalin kinasan duk don baki saba da kasannan baneshiyasa kike kin tabut inkika yi yan kwanaki nasan xakiji son nijeria sosai my dear
Justice madina ta karke maganan hadi da bin yan nata da kallokuma dason amince wanta

Shiru meenash tayibatare da tace mawa mom din nata komai ba
Don itah tana nan akan bakan ta nakin amincewan xaman ta nijeria


Bangaren dijamah kuwasai dai muce alhmdllhdon ansamu nasaran farfado wantainda umma tayi matukar farin cikin haka

Wannan kuwa tsofaffin sun jajirce matukainda ummah ke ta masu godiya

Bayan dijamah taci abunci neyawindota kalla umma hadi da tambayan daga inda suke

Ada umma taso rufema wa yawindo komai da yashafesuamma ganin karamcin da sukayi masu yasa umma baiyana mawa yawindo da mai gidan nata komaiinda bakaramun tausaya mawa ummah da dijamah sukayi badon yawindo harda kukaabunka da rigima ta tsofaffi

Tun daga wannan ranayawindo da mijin tawanda dijamah kekiransa da baba suka basu umma bukkainda lokaci guda rugan nan kowa yasan dijamah Don tuni tayi sababbin kawaye a wannan rugan surbanjoinda yawindo ta dauki dijamah kaman jikadon har wasan jika da kaka takeyi matahaka ma babadon su basu ta6a haihuwa batun da sukayi aureinda yanzu har tsufah ta riskesu
Wannan kenan

_____________________________


A kwana a tashi babu wuya gamai raicike da mamaki nake bin dijamah da kallodon a yanxu taxama cikakkiyar mace wanda kyawun yamma tanci ya bayyana mata sosaidon yanxu xatakai shekaru 15 a duniyagaba daya ta saje takoma bafullatan usulinda take dauke da kwaryan nonowanda daalama xata fita ruga netaje cikin kasuwan cikin garin Adamawa

Bayanta ummu neitama dauke da kwaryayen nonodasauran fulanin rugan nasuwanda dukan su sauri sukeyi don su isa kasuwa da wuri

Kafin su isah kasuwan cikin garin neidon dijamah yasauka akan wani sabon companywanda daalama baa dade da budeta bacikin harshen fulatanci tace ma ummah ummah wannan kuma mene negida ne

Murmushi ummah tayi hadi dace mataaa dijamah masanaanta neinda ake sarrafah abubuwada kirkire kirkire

Cike da hauka da wauta dijamah tace yehhhh ummah kafin a tashi kasuwa xanje na ga cikin saaradu kamshi naji daga can wurinummah kila wurin madafi ne ko

Umma ne tayi saurin kallon dijamah hadi dacewa aa dijamah karkije kinga mu baki nekuma nace maki ba wurin madafi banemasanaanta ne

Tun daga nan dijamah batakuma cewa komai bainda a ranta ta kwallafah son xuwa cikin wannan companydon acewanta wurin saida abunci nedasuke gani a wurin kasuwa
Niko maman teddy nace tohhh dijamah kodai kwadayi xaaje ayi ne




Kwance yake wanda daga shi sai gajeren wando ajikin sa da singilitefari be Tass kuma kyakykyawa na ajin karshedogo ne amma ba can bairin wainnan mazan ne daake kira da segxy guys
Fuskan sa kewaye da siririn sajedagani basai ance maka baxakasan irin wannan butters din ne
Wanda mata ke deting da rushing din sawanda su mata kebin subasu ne ke son su bacika yake yana batsewafuskan sa daure tamauwanda da ganin sa kasan irin maxan nan ne wanda basa son rainisam
Gyefe guda kuma wata budurwa cerike da hannun shi tana masa magiyawanda da alama sun gama mashaan su nedon Aliyu haidar shaharrarrene wajen keta ma yam mata hadiamma ga wanda yasanidon a duniya kowa ganin mutumin kirki ake maidon shi akwai yawan kyautasadakataimakon marasa karfidon haka nekowa yasan shiinda Abokanshi kemai kirari da dollars

Shi mutum ne wanda inyayi sex dake baya kuma karayi dakesai dai watairin wainnan maxan ne harijaimasu yawan bukatakuma shi sam baya da raayin auredon yace har yanxu baiga irin matan datayi mai ba


Da sam ba haka yake babai muamala da matan banxasanadin fara wannan dabia tasa sanadin wata da ake kira da Basmahwanda ita tafara sa Aliyu haidar a wannan hanyadon ita tafara neman bukata a gareshidon dama itah watsattsiya cetun daga nan abun ka ga mai yawan nemashikenan suka fara wannan muamalainda ita ala dole son shi takekuma so da aurewanda shi ko sau daya bai ta6a tunanin ta a matsayin matan auren sainda ita basma yar kawan mahaifiyan sa ceaminiyan ta sosai wato justice madinakuma Aliyu ne dan justice madina na farkoinda daga baya ta haifi meenashwanda sukenan yayan da Allah yabasu

Wannan shine takai taccen labarin Aliyu haidar

Budurwan dake gyefen sane mai suna sobrina takai hannun ta gana Aliyu tana murxawa cike da salonta na jawo hankalin sa garetainda shikuma gogan kallon ta baiyi baillah ma cewa dayayi cikin masifahsobreen out

Cike da rashin xuciya irin ta karuwan mata ta kara matsawa kusa dashiwanda ko kaya babu a jikin takai bakin ta kai xata hade da nasainda ya kauda kai hadi da hankade ta gyafeganin yaki saura ranta yasata fara cewa plz im sorry my babyim so sorrykallonta bai yi baillah daukan laptop din sa da yayiwanda yake kan bedside drowern dake gyefen sa

Cike da dacin rai sobreen ta fara xubar da hawayedon ita sam bata gansu da Aliyu haidar batana matsanan cin bukatan sa alokacindon haka nan cike da kuka take cemasa plz Aliyu i will give my self

Kallon ta baiyi baillah mikewa da yayi yanufi privacy don ya tsaftace jikin sa

Bayan yayo wanka neyafito sanye cikin rigar wankahannun sa kuma dauke da karamun towel wanda yake goge sumar kansa da shi

Ganin sobreen ta saka kayantawanda daalama tafiya xatayiyasa shi jawo bedside drower hadi da wurga mata kudin da yakai kimani 200k

A hankali ta kai hannun tata daukainda ta kuma matsawa kusa dashihadi da manna mai kiss a tattausan lips din sasannan ta fito daga bedroom din nasa

Shiko Aliyu haidar bayan kammalawansa ne yafito daga bedroom dininda yake sanye cikin shigarsa ta suit wanda yakuma bayyana haiban sa da kwarjinin sawata yar aikin part din nasa netayi saurin xubewa hadi da gaishe sakallon baiyi baillah nufan dirning areainda aka jeramasa abun cucuwawanda kalolin su bama xasu kirgu ba

Xama yayi akan daya daga cikin kujerun dirning duninda ya ajiye brief case din saakan wani kujeran

Nan cikin hanxari cookern taxo hadi dafara serving nasa

Bawani cin abuncin yayi badon sauri yake ya isahcompanyn sawanda yake da bakin da xasu xo wurin sa
A hankali ya maida kallonsa ga wrist watch din dake manne a tsitsiyan hannun sainda yaga kusan 10amkaramun tsaki yayiganin lokacin dayace maaikata su hadu a mitting room yayigashi ya makarakuma bayason African time

Mikewa yayi cikin hanxari hadi da nufan company n nasa


Dijamah kuwa dataga ta kammala saida nonokuma wasun su basu saida bakawai sai ta yanke shawarar xuwa wannan company

Inda batare da kowa yasani bata dauki yar mayafin tawanda dashi da babu duka dayata nufi wannan company n dataga an rubuta

ALIYU HAIDAR COMPANY LIMITED


Nufahn inda taga motoci na fitowa tayiwanda cike da tsawa wani security yayi mata magana da cewa keehhhh mai xaki shiga kiyi anan

Kallon shi tayiwanda sunan yayi mata tsawa neamma ko darr bataji banan kanta tsaye tace naxo inga irin wurin ne

Cike da kyankyanin ta don karnin nono takeyi ba kadan bawanda nan securityn yacekehhh wuce kiban wuri babu inda xaki shiga

Yana gama fadamata yasa koma wajen tsayuwansainda dayan securityn dasuke tare yake binta da kallonaranshi kuwa cewa yake ko mai yakawo wannan bafullatan dajin nan ohooo

Kallon ta sukeyihadi da bin saken jikin ta na fulani da kallowanda yasha nono ga datti da yayi har ya gaji












Tohhh kaman yanda kukasani free page xai ending a page 15don haka yana gab da karewa

Ga mai son cigaban wannan littafi xai turo 100idan VIP ne 200 transfer ma 200duk ta wannan numbers

Idan MTN ne ta wannan09137392680

Idan kuma airtel ne ta wannan xaki turo08081202932





Plz share to another groups









Maman teddy ce
httpswwwfacebookcom107980080946102referrerwhatsa




MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION

Kungiya masu aiki da naxari da ilimi





DIJAMAR YAR FULANI


Story and written by
Maman teddy

_Episode 12_

Facebookmamanteddycom
Wattpadnafee kaxaure
Mamanteddygmailcom


 
         DEDICATION
Dedicate to you my dear fanswannan pagen taku nekuyi yanda kukeso da shi



_________________________

                    


Kasa tafiya dijamah tayiinda take tsaye tana waren son shiga cikin wannan companyn na ALIYU HAIDAR COMPANY NIGERIAN LIMITED
Fiye da munti talatin tana tsayeinda wainnan securities din kallon ta basu sakeyi baillah ma cigaba da harkokin su da sukeyi


Bangaren Aliyu haidar kuwabayan yagama meetting da bakin nashi newanda turawa nedakuma manyan gomnati sukaxo akan suna son abasu shares na wannan company wato suna son asusa hannun jarin su

Bai amince da bukatun susai dai yace masu suje nan da mako guda su dawoakan xaiyi tunanin akan lamarinsosai sukaji dadin laramcin da Aliyu haidar yayi masuinda basu 6ata dogon lokaci basuka bar company nin

Bayan tafiyan su neyatara maaikatan masanaan taninda yasa PA nasa yakuma masu bayanin abun da xaa kuma gyarawa a cikin company.