Advertisement

Ad code

A Tsakankanin Soyayya 50

 

A Tsakankanin Soyayya 50

A Tsakankanin Soyayya 50

A TSAKANKANIN SOYAYYA 50: Bude idanu Dady yayi yadaura su kan Ammi saida taji tsoron yanda idanunshi yayi ja, ahankali yace "nafada kaman bakijini da kyau ba yanzu zan kara maimaita miki kiji da kyau, duk wanda yace zai tabamin yaro to wlh sai inda karfina yakare aduniyan nan, sanan kikace bincike? Binciken uban me za'ayi bayan ke dakanki kinga lokacin da shaidaniyar yarki ta barbadama yarona poison a abinci binciken uban me zanyi eh? Listen to me and listen very well Aneesa will pay for wahalan dayarona yakeyi mercilessly, dukan danamata anan kadan ne azaban dazansa amata saita gwammace dama mutuwa tayi da wanan azaban, kema kidage da addu'a Allah tashi kafadun Aliyu idan yarona yamutu banga abinda zai hanani karna saka arataya Aneesa harta mutuba, sanan banga abinda zaisa na withdrawing case dinan ba your daughter must be charged for attempt murder of my son" yana fadin haka ya kabar da hannun Ammi dake kan guiwanshi yay gaba zai wuce da sauri Ammi tabishi tasake rike guiwanshi tasa hannu daya ta share kwallan daya zubomata zatai magana saikuma tafashe da kuka sosai at this point takasa rike kukan  kawad dakai Dady yayi dan baiso taga fuskarta ahankali cikin kuka sosai Ammi tace "Alhaji kayakuri, kayafema Aneesa, banda karfin ja dakai, banda karfin jadakai wurin hukuma, Alhaji Aneesa marainiya ce, kasan kannin mahaifinta ko kudin belinta kokuma kudin tara basuda shi kayakuri, kabi abinan ahankali, Alhaji koda Aneesa ce tayi hakan naji tunda dai Aliyu da ranshi yana numfashi bazaka iya yafemata ba?" da yatsa Dady yanuna ta yace "inhar akan Aliyu ne bansan yafiya ba, koda duka duniyan nan zasu taru bazan yafema yarki ba dan ta taba abinda yafi soyuwa agareni" ya tura Ammi yawuce yafita daga dakin, fashewa da kuka sosai Ammi tayi tama kasa tashi daga wurin takai kusan minti ashirin sanan tasauko kasa Mama da kishiyoyinta duk suna zaune suna ganinta suka kece da dariya hawaye ta share tawuce tafita daga dakin hanyar Gate tayi sojoji suka tareta sukace Alhaji yabada umarni kar abari tafita daga gidan haka ta lallaba takoma daki kuka taci bana wasaba ganin kanta yafara ciwo yasa tawuce ta watso ruwa tai alwala tazo tai sallan azahar tai addu'o'i tai addu'a Allah ya kare mata Aneesa saikuma kuka takasa hakura, ganin har dare ba labarin Aneesa gashi takasa bacci bataga Dady ba danbai dawoba yasa duniya tamata zafi tadau waya takira Baffa nan ta sanar dashi abinda ke faruwa tsaf tana kuka da kyar Baffa ya lallasheta ya sanar da ita gobe suna hanya, ranan saidai bacci barawo ya saceta bata iya bacci ba.


Inkika karanta batare dakin biyaba Allah ya isa 

Wuraren karfe uku su Baffa suka iso Amma anhanasu shigowa Ammi itama anhanata fita, da waya tamasu kwatancen asibitin da Dady yake, nan sukaje suka sami Dady, faram faram Dady ya karbesu yakaisu sukaga Aliyun sun firgita da condition dinshi kaman wanda ke coma nan suka bijiromai da maganan Aneesa Dady kekaxewa yayi yahau xubomjsu ruwan bala'i kan saiyaga bayan Aneesa sun tsorata dan sunga new side of Dady sukai sukai dashi to yafada musu wani police station Aneesan take yaki yace "sai danshi ya warke tukunna suji yanda yakeji" ganin kaman ba Dady yasa suka juya suka tafi nan suka kira Ammi suka sanar da ita komi Ammi kuka harta godema Allah.


Hausawa sunce abu kaman wasa wai karaman magana tazama babba, yau kimanin sati biyu kenan Ammi batasa Dady a ido ba! Batasa Aneesa a ido ba! Gashi yahana abarta tafita daga bayama sojoji uku taga sunzo gaban flat dinta sun tsaya ko nan dachan ba'a bari ta tafito tana flat dinta, sosai wani irin zazzabi da ciwo yarufe ta bata iya bacci, kullum kaima Allah kukanta take, tana addu'a yabama Aliyu lafiya sanan ya tsare mata Aneesa aduk inda take yanzu ne tasan cewa manyan kasa masu kudi masu kudine, imagine Dady yasa ankulle Aneesa bamasusan a inda aka kulleta ba, duk police station dasu Baffa zasuje dazaran sunkira sunan Dady saidai ma akore su a karshe ma komawa kaduna sukayi dan duka kudaden su yakare akan zirga zirgan dasuka dingayi a Abuja.

Duk wacce takaranta batare data biyaba Allah ya isa. 


Ahankali Dady yabude kofar flat din Ammi wani calm kamshin turaren nan yamai sallama dakin fess babu datti ko kada kaman ma ba'a rayuwa aciki, ahankali yamaida kofan yarufe yay hanyar stairs ahankali yake tafiya haryakai sama tsayawa yayi agaban dakin Ammi kaman mai tunani saikuma yasa hannu yabude dakin ya shiga da sallama chan kasa babu kowa adakin sai gadon dayagani yadan hargitse, kakarin amai dayaji yasa da sauri yabude kofar bayin Ammi dayagani tana amai yasa yace "subhanallah" ya shiga da sauri yakarasa inda take a tsugunne ya tsugunna tareda dafa bayanta zagin dayaji yasa yace "wat bakida lafiya" ruwa yadeba ya wanke mata fuska tareda zubamata ta kuskure bakinta tana kokarin mikewa tsaye yadagata tareda hadata da jikinshi ahankali ya sauke ajiyan zuciya ya danna bturin dazaiyi flushing aman sanan yabude kofa yafito da ita zaunar da ita yay abakin gado yatashi yadauko clean towel yadawo yazauna yana goge mata baki yana kallonta yay mugun kewanta yarasa me yasa yakasa tsanarta adaddafe yay sati biyun nan batare dayazo ya ganta ba dudda abinda yarta tama danshi, ajiye towel din yayi ahankali yanabin jikinta da kallo rigan bacci ne a jikinta mai V neck da sphagetti hand hakan ya bayyanar da kirjinta dayaga kaman ma sunfi da cikowa, ahankali cikin dan kakkausar murya  yace "bakida lafiya shine baki sanar daniba mesa inda wani abu yasame ki fa?" wasu irin hawayen bakinciki ne suka zubomata ahankali tadago kanta ta kalleshi, bayan hannunta tasa ta share hawayen dasuka zubomata murya chan kasa tace "Alhaji akwai maganganu da dama araina wanda nasan koda zan maka su bazaka taba saurata ba, abinda nakeso nafadama nasan alarshin Allah na girgiza duk lokacin da aka fada" dan shiru tayi tasake share hawayen daya zubomata tana share majina, ahankali tace "Alhaji ina rokon ka dan Allah kasakeni!" wani irin sauka maganan tayi a zuciyan Dady kaman saukan kibiya. "ka saken, bazan iya zaman auren nan dakaiba, auren yafitan min arai, bazan iya zama da mutumin daya rabani da yan uwana ba yahanani ganinsu yahansu ganina, bazan iya zama da mutumin daya kullemin y'a ba bansan duniyan datake ba tsawon kwana goma sha shidda yau, Alhaji bazan iya zama dakaiba ka saken ka sallameni nabar maka gida inje innemi hanyar dazan kwato y'ata daga hannun hukuma, Aneesah na" tafashe dawani kuka da shikanshi Dady saida yaji kukan nata wani bangaren zuciyan shi nacemai bai kyauta ba wani bangaren zuciyan nagayamai yay daidai hukuncin abinda tana danshi ne ga Aliyu nan yanzu shirin fitar dashi kadan waje ake dan baya responding to treatment at all.

Cikin wani irin harzukewa Dady kaman zai mareta yace "okay ni da kuka cuta ban taba tunanin zan sakeki ba saike, bari kiji nafada miki Rukayya koda an rataye Aneesa ne bazan taba sakin ki ba, koda kece kikai laifin zan hukunta ki kema daidai shari'a bazan taba sakin kiba ban rabuwa da abinda nakeso, kome zakiyi kiyi ga fili gamai doki aurena dake mutu karaba wlh, mtswww" yaja tsaki cike da baccin rai yace "barima ma nanuna miki zaman aure ma yanzu muka fara" yay maganan tareda cire riga yana yarwa ahankali ya kwantar da Ammi dake kuka sosai ga jikinta zafi dudda haka bai hanashi sauke abinda ke damunshi ba dama a mugun bukace yake sai kewanta yake, itakadai yakeji acikin matan shi dan gamsar dashi take sosai, gashi jikinta kamshin turare almost 3hours yadauke shi yay bidirinshi yagama ranshi fess sanan yatashi tareda dagata yazaunar da ita zaiyi magana saikuma ya rungume ta kawai yana sauraron yanda take sauke ajiyan zuciyan kuka tai lmao ajikinshi jikinta zafi rau daukanta yayi suka shiga bayi wanka yayi yamata sai binshi kawai take da kallo dan babu abinda yakeyi dake burgeta saida yagana yanadota a towel yafito, sip dinta yaje wani simple gown yadauko yasamata da hijabi sanan ya shirya yarike mata hannu yadagata batada choice but tabishi ya shiga motar da ita sanan driver yajasu har wani asibitin abokin shi aka shiga dubata, drip ma akamata fixing dan batada karfi ko 5min bata karaba tai bacci dan dama tadade rabonta da bacci.

Dr natayima Dady fada wai batacin abinci, bata baccin kirki sanan tanada damuwa dan hawan jini nagab da kamata, shiru kawai Dady yayi yana kallonta yanda take sauke ajiyan zuciyan kuka cikin bacci. Jininta Dr yasa aka deba akatafi lab dan gwaje gwaje, gwajin farko yanuna tana dauke da cikin kimanin sati hudu dudda bakin cikin da Dady ke ciki yahanashi sukuni saida yay farin ciki ainun da news din sanan tana dauke da maleria da dole tai maganin shi, Dady yabiya kudin komi, yazauna yana jiran drip din yakare yamaida ta gida, he's so happy about her pregnancy dan yanason yara bakadan ba, yanzu tunaninshi shine yanda zata dingacin abinci, tadinga bacci gashi zasu fita da Aliyu waje jibi, ko kawai yatafi da itane let her be under his watch yadinga kulawa da ita, tunanin haka yasa yakira wani yace mai amai shirye shirye shida matarshi ne zasuyi tafiyan, ya katse wayan yacigaba da kallonta bai damuwa dan yasan Momma da Abdul suna wurin Aliyu.


_wai dama is it possible kaso Uwa ka tsani abinda ta haifa? Yau naga sabuwa awurin Dady


Sai wuraren gab da magrib tabude ido da sauri Dady yatashi daga kan kujera yazo wurinta abakin gado tareda tayata tashi yace "sannu, me kikeso yanzu mezakici?" banza tamai daidai Dr yabude kofan dakin yace "yauwa ta tashi" stethoscope yadauko ya dudduba Ammi da Dady ke gefenta sanan yacire yace "zaku iya tafiya, amma ka tabbatar tana samin ishashen bacci, sanan ta dinga cin abinci tana huyawa yanda yakamata" gyadamai Dady yayi yace "mun gode Dr" dagata yayi tasa takalmi Dady yadau magungunan ta daya saya tun dazu suka fito har mota yasa ta aciki sanan ya shiga direbanshi yajasu sundanyi nisa a tafiya ya kalli Ammi data lumshe ido ahankali yace "mezakici" ko kallonshi Ammi batayi ba har suka isa gida, Matayen shi sai lekowa suke sun zaci ya tsani Ammi tunda tsawon sati biyu ko hanyar dakinta baiyi ba yaukuma harda wani fita da ita, afalo ya zaunar da ita yace "kije ki watsa ruwa kiyi salla zan tahomiki da abinci anjima" sanan yadan duko ya manna mata kiss a goshi dataji kaman ya manna mata wuta yajuya yafita.


Tadade a zaune ganin zaman bazai amfaneta ba ta tashi tawuce dakinta wanka tasake yi sanan tafito tai salla har akai isha'i tayi sanan tasake komawa bayi tai wani wankan danko kadan batason zafi, kuma taga wani zufa takeyi kwanan nan, fitowa tayi daure da towel ta kunna turaren jikinta akan burner tadan turara kanta sanan tajawo wata jan riga itama armless iya gwuiwa tasaka tadawo bakin gado ta zauna tafara aikin tunani ganin tana neman yin kuka yasa tadaga hannu sama. "ance addu'an uwa bata fadi kasa, Ya Allah babu wanda nadogara gashi a duniyan nan saikai, kaikadai ne zaka iya fitar dani daga wanan ukuban danake ciki, Ya Allah inamai tawasilli da dukkan wasu ayyuka kyawawa dana tabayi domin kai aduniyan nan, Ya Allah aduk inda Aneesah na, my baby girl, my noise maker, my yar fada take aduniyan nan Ya Allah ka tsaremin ita, ya Allah ka karemini ita, ka tsaremini mutuncin ta ya Allah protect and guide her for me, Ya Allah kaine masanin komi Ya Allah kaine masanin gaibu Ya Allah kaine kasan gaskiyan komi, Ya Allah ina rokanka badanni ba badan halina ba, Ya Allah ka bayyana gaskiya, Ya Allah ka bayyanar da gaskiya, Ya Allah ka bayyanar da gaskiya, ka bayyanar mini da y'ata aduk inda take aduniya, Ya Allah ka tashi kafadar Aliyu kabashi lpy, Ya Allah kasaka mini nida Y'ata, Ya Allah kasaka mini nida Yata" fashewa tayi da kuka, turo kofan bedroom dinta da akayi yasa ta dauke kai tareda goggoge hawayen da bayan hannunta dan tasan Dady ne.


Maida kofan Dady yayi yakaraso da sauri yana sauke tray abincin daya kawomusu yazauna kusada Ammi yace "waike bazaki bari hankalina ya kwanta ba? Miye kike kuka me aka miki?" ganin bamata da niyyan kulashi ko kallon inda yake batayiba yasa yadan sauke ajiyan zuciya yace "sauko kici abinci likita yace kici abinci" ko kallonshi batayiba, ahankali yasa hannu ya juyo da fuskarta yace "look at me Rukayya, nace ki sauko kici abinci babu wani abincin kirki acikin ki" cikeda fushi Ammi ta buge hannunshi tace "stop touching me, Alhaji kadena tabani nama tsani gani not just your hand, abincin kuma bazan ciba dole ne eh?" tsayawa yayi yana kallonta kodan batasaba yimai masifa bane amma saiyaga masifan ya mugun mata kyau wlh, murmushi yayi yace "wlh saikinci" cikin ko oho Ammi tace "ai sai mugani idan mutum yatabacin abinda baiso ne" "au baki saniba, kinga joke apart kitashi kizo muci abinci kisha magani wlh kona kamaki na danneki namiki dure" ko kallonshi Ammi batayiba, ahankali ya Mike yazare babban rigan jikinshi cikeda karfi yadaga Ammin ya zauna tareda zaunar da ita kan jikinshi yana fizge fizge amma ina namiji namiji ne, yadebo abincin tareda matse kumatun ta saida tabude baki yazuba mata zata fito dashi yace "wlh zan mugun bata miki rai ki kiyayeni, abincin kike wulakantawa so kike Allah ya tsine miki? Kinsan mutane nawa yanzu haka suke neman wanan basu samuba" ahankali Ammi ta hadiye abincin dataji yafi madaciya daci, da bala'i da fada yadinga dura mata abincin nan saida ya tabbatar tashi daidai sanan yabata maganin tasha yana murmushi ganin yanda batada karfi ko kadan sabida zazzabin datake yi, tashi yayi yadau tray abincin yawuce yatafi bin kofan tayi da harara, tadade zaune sanan tahau gado taja bargo ta lullube ko kadan batai tunanin zan dawoba dan tasan ko a lissafance yau ba'a dakinta yakeba, kofa dataji anbude yasa ta tashi da sauri tace "meka dawo yi kawuce kafitan mini daga dakin kawuce wajen Matayen ka nagadai ba'a nan kakeba ko" rufe kofan yay da key yazare jallabiya daya saka dake kamshi sosai yana kallon fuskanta yace "bakida lafiyan ne zaki kwana ke kadai" kashe wutan dakin yayi yazo zaihau gadon da sauri Ammi tamike tsaye zata gudu ya fizgota tashiga kokawa dashi amma saida yahadata da kirjinshi ya matseta yana shafa bayanta yadaura bakinshi kan kunnenta yace "kibar ganin inason ki yasa zaki faramin tsiwa kwanan nan wlh hukunta ki zanyi" yay maganan yanajan hannun rigan baccin ta kasa wani bakinciki ne yataso ma Ammi tace "wani irin heartless Man nekai ka rabani da y'ata ka kaimin ita chan wata duniyan ka kulleta sanan kana nan kana haikemin kullum kana yanda kagadama dani, wlh nai nadam......." bai bari tagama fadan maganan ba ya chapke bakinta yanasha yay missing dinta sosai dazu baiyi kissing din bakinba sai yanzu yasamu yazage ya shiga shansu yana kokarin salube mata rigan, wani irin karfine yazoma Ammi tashiga kiciniyar kwace kanta daga hannunshi amma ina nunamata fin karfi yayi tana kuka harda majina bai damuba yasake damkar bakinta dan baison kukanta sanan yazare pant dinta ya shiga cikin hole dinta da kyar dan she was so tight wani irin nishi yayi ta mugun kara dadi kodan karamin cikin datake dauke da shine oho and gata so warm, Ammi naji nagani Dady ya karbi hakkinshi iya son ranshi kaman bazai bartaba sanan ya kyaleta ya rungume ta ahaka baccin wahala yay gaba da ita tashi yayi ya kunna bedside lamp yana kallonta yana kallon dan bakin dake ta mai masifa da tsiwa kala kala tun dazu murmushi yasake yi yana sauke ajiyan zuciya duk inya sadu da Ammi ne yakejin wani irin ultimate natsuwa kashe bedside lamp din yayi ya gyara mata kwanciya ajikinshi shima yay bacci, kiran sallan fari ya farka yay mamaki dayaga har yanzu bacci take dan wani zubin ita kema tashinshi hala cikin datake dashine yasa mata bacci haka. Ware kafanta yayi ya shiga bata good morning penetration jinshi datayi har maranta yasa ba shiri tabude fuska kanka meta Dady yayi yana ramming dinta yace "kin tashi inada Dady ko, oya dinga shafa ni kiyakuri ki gamsar dani haba Rukayya, wayyo Allah na wlh kin karo masifaffen dadi" ko kulashi Ammi batayi ba tamai kaman gunki dudda haka baihanashi kwasan dadi ba saida ya gwaguyeta da kyau sanan yabata ya shiga bayi da sauri ganin antada salla yafito yasa kaya yawuce masallaci.


Sai wuraren 8 ya shigo yakawo mata abinci saida yakara force feeding nata sanan yabata magani yawuce yafita Agurguje dan ana kiranshi a hospital bata sake ganinshi ba saida wuraren goma wata yarinya yar aiki tazo wai Alhaji ya turo ta tadinga tayata aiki mezatayi shara kawai Ammi tanuna mata tawuce ta kwanta danta gaji sosai, bata kara ganin Dady ba sai dare yana shigowa baimabi ta kanta ba yajawo daya daga cikin akwatinan ta ya shiga arranging kayan da zasuyi tafiya dashi saida ya kwashi kayanta tsaf sanan ya ijiye a gefe yawuce bayi yay wanka sanan yadawo gadon abinda yafaru jiya yafaru karban hakkin shi yayi sanan yasa ta bacci da asuba ma saida yakarba sanan yatafi masallaci wuraren nine yadawo ya dagata ya shiryata danko kadan basa shirin kirki amma bai biyemata ba yasa mata hijabi yaja akwatin ta suka tafi hanyar Airport taga suyi private jet terminals sai faduwa gabanta yake cikin fada tace "ina zaka kaini eh?" dan murmushi yayi yace "sayar dake zanje nayi" yaja hannunta har cikin jirgin idanunta ne suka sauka kan Aliyu dake kwance kan gado ga likitoci biyu turawa tareda shi wani irin abune akan bakinshi da hancinshi har yanzu harshen shi bai koma cikiba sanan bakin jajir kaman da, sai Momma dake kusada shi, Dady dake bayanta ne yace "wuce muje kina kallon nakasun da yarki tama dana ne" dan hawaye ta share ta zauna kan kujeran daya nunamata ahankali ta kalli Momma dake binta da kallo tace "ina yini yamai jiki" ba yabo ba  fallasa Momma tace "Alhamdulillah jiki da sauki" wurin Aliyu Dady yatafi ya tofamai addu'a sanan yadawo kusada Ammi ya zauna.


Hannunta Dady yakama yarike har sukakai California.

Karfe biyun dare suka isa direct asibiti suka wuce karban shi akayi sanan sukace sutafi hakan yasa Dady yawuce da Momma da Ammi zuwa gidan shi na California inda Aliyu ke zama Momma tawuce dakinta shikuma Dady da Ammi suka wuce dakinshi, sosai jikinta ke mata ciwo hakan yasa ta kwanta batada karfi ko kadan bacci yya gaba da ita, cikin ruwan zafi kawai tajita da sauri tabude ido ganin Dady ne ahankali yace "sannu ajiyata ke saki gajiya haka duk bakida kwari yanzu sai uban dadi da zaki a wurin" dan bude ido da kyau Ammi tayi tana kallonshi, kiss yamata akumatu ahankali yace "yes u are pregnant Rukayya" da sauri Ammi ta daura hannunta kan cikinta kaman wacce tadan zare, hannunshi Dady yadaura akan nata yace "I can't wait naga kin haifamai yara kyawawa Rukayya" wani hawaye ne ya gangaro daga idanun Ammi cikin fushi Ammi tace "nice ke dauke da cikin ka, bazan taba barin cikinka ajikina ba, bana sonka banson duk wani abu dazai hadani da mutum irinka, I hate you, I hate koma menene ke cikin cikin nan, saikuma na lalatas...." hannu Dady yadaga zai wanka mata mari cikin fushi saikuma yafasa cikin fushi Ammi tace "ka daken mana kaman yanda kama y'ata, wat is stopping u? Ka daken mana wawwanka mini mari nima naji dadin abinda ke damuna" fashewa kawai tai da kuka Dady baikara cemata komiba yamata wanka ganin cikin kaman harda masifa yasaka ma Ammi ya shiryata sukai salla snan yakawo musu abinci da rigima taci sanan yasa ta tai bacci batare dayamata komiba dan yaga tagaji kaman ma zazzabi ne ke shirin lullubeta.

Inkika karanta batare dakin biyaba Allah ya isa, banyafe miki ba wlh. 


_Bayan kwana uku_

Yau shine the forth day dasuke California, sosai ake samin cigaba a condition din Aliyu, dan bakinshi da organs din cikin nashi sun soma warkewa sosai shine kawai yanzu ake samai rai da farkawa yauko gobe.

Sosai Dady kewani irin kula da Ammi da sonda yake mata yanzu yama linka nada, kullum cikin masifa takemai wani zubin kotai shiru shike tonenta dan masifan bala'in kyau yake mata tana mugun burgeshi intana mai dan bata iyaba ko kadan, shi kanshi yarasa mesa bayajin haushinta dudda yarta ce ta halakamai Aliyu, sosai in yana tareda ita yake dannewa ya mantar da kanshi dan baiso yana tuna abinda zaisa yaji yanajin haushinta, kullum cikin bata magunguna yake na pregnant care yana lissfin kwanakin cikin, babu daren da baya moreta dudda ta karfi yake amsa wani zubin ma da rana tsaka saiya baro asibiti yadawo gida yazo ya tsotseta tass Ammi tai kuka idanunta tun suna kumbura har sun dena bata taba sanin zatai nadaman auran Dady datake looking up to him like her hero ba sai yanzu ko maganan Aneesa takawo mai saiya balbaleta da masifa, wani zubin har addu'a take Allah yadauki ranta kawai dan Dady yanuna mata yafi karfinta tako ina, mutumin daya kulle mata y'a awata duniyan be yake zaune da ita kullum sai kwalulanta yake kaman tadawo kifin gwangwani, ko daga daki zuwa bakin kofa yahanata fita yama zuba masu tsareta ne, ta fawallama Allah komi domin tasan Allah baya bacci.


Wajajen 4 Dady na rike da Ammi wayanshi ya shiga rure bude ido yayi ahankali ya mika hannunshi yadau wayar ya danna boturin mute gudun kar karan wayan yatada Ammi, zareta yayi daga jikinshi ahankali yatashi zaune sanan yadau wayar yakara akunne da sauri ganin Dr Aliyu ne wanda shike kula da Aliyu a hospital din dasuke. "Hello Dr" daga ta dayan bangaren Dr yace "come to the hospital right now sir" da sauri Dr yace "subhanallah, is everything okay Dr?" "yeah, everything is fine, just come" ya katse wayan tashi Dady yayi da sauri ya shiga bayi yay wanka agurguje ya tsaftace jikinshi sanan yafito yasa wasu simple english wears irin na magidanta maza dinan yadan duko ya sumbaci fuskan Ammi sanan yawuce yatafi.


Wuraren 5 ya isa hospital din da sauri sauri yake tafiya gabanshi na faduwa har zuwa gaban dakin da Aliyu ke kwance, ahankali yatura kofan wani irin faduwa gabanshi yayi ganin Aliyu zaune kan gado an chanza mai rigan asibitin jikinshi daga fari zuwa blue mai zanen flowers, duk abubuwan da aka makalamai an ciremai an zaunar dashi kusan Doctors guda hudu akanshi suna duddubashi.


Bakin Dady har rawa yake yace "Ga....Gad....Gadanga na" Dr's dinne duk suka juyo suka kallai jin muryan Dady, da sauri daya daga cikin likitocin ne wanda yakira Dady yazo da sauri yarike Dady yana murmushi yace "come and say hello to your Son muga kozai magana tunda yatashi baiyi magana ba" shiga ciki sukayi har gaban gadon yaje kusada Aliyun dake kallonshi da idanunshi dasukai kala dana mara lafiya sosai, ahankali yamika hannunshi dake rawa sosai idanunshi nata ruwada kwalla yadaura kan kumatun shi murya chan kasa cikeda wani irin harshe yace "Gadanga na" hannunshi daya yazare daga kan kumatun nashi ya sharce hawayen dake zubomai ahankali yace "Aliyu na, my Hydar, Son, katashi talk to me mekake so meke maka ciwo eh? Are you okay are you fine, how are you feeling now, Aliyu na yimin magana"  dan lumshe ido yayi yabude da muryanshi da bata fita sosai yana kallon fuskan Dady yace "Dad" wani irin hamdallah Dady yayi ya shiga kissing ko ina a fuskanshi tsabagen murna, dariyan da likitocin suka shiga yi yasa Dady yasaki Aliyu yajuyo ya kallesu yace "Dr tun yaushe yafarka?" "around 2:30 na dare, haryay brush, yya wanka, likitan abinci yazo yabashi yaci, munmai running scan komi lafiya lau I must admit yaronka is strong, matsala daya muka gano shine for now zaidan dinga dingishi sabida gefen abdomen dinshi da poison din yaci shima with the help of medication nan da one month zai warware yadena dingishin, yanzu dai zamu ajiyeshi muyi observing nashi for 12 hours inhar babu wani abu zamuyi discharging naku" hannu Dady yamika Dr cikin tsananin farin ciki yace "thank you Dr, thank you, thank you so much" gyadamai kai Dr yayi suka wuce suka fita daga dakin, zama Dady yayi kusada Aliyun yasake rungume shi jiyake kaman yahadiye shi sabida tsan tsan so sai godema Allah yake waya yadauka zai kira Momma saikuma yafasa yafison sugansu tare kawai surprisingly. Matse hannunshi da Aliyu yasa da sauri ya kalli fuskanshi yace "menene Son, mekake so eh?" lumshe ido yayi yabude dan drip din da aka samai yana sashi jin bacci sosai murya chan kasa yace "Dad An....Anee..s...." da sauri Daddy cikin fushi ya girgiza mai kai yana shafa gefen fuskanshi cikeda lallashi yace "is not time to be remembering the past, I know everthing Son, nasan komi Gadanga, nasan komi karka damu yanzu kahuta, u need to be back on your feet sabida nan da jibi mubar garin nan mukoma naija ana nemana a office sosai, karka damu I know everything" lamo Aliyun yayi ajikin Dady jin yasan komi ya lumshe ido yana ganin fuskar Aneesan ahaka har bacci yay gaba dashi.


Agurguje kunce nawuce muku nan

Sai wuraren karfe biyar Dr suka gama komi ganin he's fully back on his feet yasa akai discharging dinsu bayan yasayo duka magungunan shi suka fito yana tafiya ahankali yanadan dingishi suka fito Dad yasashi a mota sanan yakoma gaba yaja motan har gida.


 Parking Dady yayi yafito da sauri yabude ma Aliyu baya sanan yariko hannunshi ahankali Aliyun yafito yanadan dingisawa sukai ciki babu kowa a hadadden palor yana kwalama Momma kira, Ammi na kwance akan gado taji hayaniya muryan Dady dana Momma Aliyu yadawo an sallameshi, lumshe ido tayi ahankali tareda jan bargo  tacigaba da karatun littafin azkar ta, bude kofan da akayi aka shigo yasa ta lumshe ido, akanta Dady ya tsaya yana kallon fuskanta ahankali yace "an sallamo Aliyu da yarki taso ta kaishi lahira sabida bakin zuciya, muje ki ganshi" bude ido Ammi tayi tai kaman bataji shi ba tacigaba da karatun ta, bargon data lulluba dashi Dady yaja ya yaye yace "bakiji menace bane Rukayya ko bakinciki kikeda farkawan shi" ahankali Ammi ta ijiye littafin koba komi she don't have anything against Aliyu dan Allah kuma zata badan mahaifinshi ba tashi tayi ahankali Dady yabi jikinta da kallo yana hadiye miyau yanda cikinnan ke karamata wani extraordinary kyau, hijabi tadauka tadaura kan riga da skirt din jikinta tazo zata wuce ta gabanshi batare data kalleshi ba yarike hannunta fizge hannunta tayi tajuya tafita har zuwa falon inda Aliyu ke zaune kan kujera ya rame sai Momma gefenshi, alamun tafiya dasukaji yasa ahankali Aliyu yadago kanshi har wani irin sauke ajiyan zuciya yayi ganin Ammi, wani irin murmushi Ammi tamai batare data iso wajenshi ba ahankali tace "Aliyu masha Allah, ya karfin jiki?" ahankali yace "Mum" murmushi Ammi tamai tana danne zuciyanta tace "na'am Aliyu na, Allah kara sauki, Allah yabaka lafiya gabaki daya, sanni kaji" gyadamata kai yayi yana kallon fuskanta juyawa tayi takoma ciki tabi ta gefen Dady dake bayanta ta wuce bedroom dinta batare data kalleshi ba.


Kwana uku suka kara agarin tunda Aliyu yaga Ammi ranan bai kara ganinta ba dan bata fitowa ko kadan koya tambayi Dad ina take sai Dady yacemai batada lafiya saisa bai kawo komi a ranshi ba, damun Dady ya dinga yi su dawo Nigeria dan wani irin kosawa yayi yasa Aneesa a ido, dudda Dady yaso sudan kara ko sati dayane dan yaso yama Aliyun siyayya suje shopping amma cemai yayi bayaso inyaje Nigeria zaisai kome yake bukata yakoma yay resuming office da gym dan wanna karan yanason yanuna ma Aneesa he's not that lazy Aliyu dahar take gani tafishi karfi, dahar ta raina he promise she will the new and the strong side of her Aliyu.


Private jet Dady yakara musu booking dan sosai Ammi batada lafiya laulayi take bana wasaba kodan tadade batai ciki bane saisa cikin kemata kaman cikin fari oho, shikanshi Dady tausayi take bashi, ko ajirgi tai amai yafi sau biyar dudda Momma batamata wani maganan kirki amma saida tamata sannu Ammi ta amsa da Ammi, Aliyu sai sannu Mum yake mata tamai murmushi, da kyar daga baya bacci ya kwashe ta, Dady ya kwantar da kanta akan kafadarshi.


Karfe sha dayan dare jirgin su ya sauka a Nigeria already bodyguard din Dady suna Airport suka kwashe su sai gida, Aliyu was so anxious yakosa yaga Aneesa, sai kallon hanya yake kaman yarufe ido yabude ya ganshi agaban Aneesa.


Gate aka bude musu suka shiga, babu kowa a tsakar gidan Ammi bamata tsaya jiran su ba tai flat dinta tabude, falon yay dan kura bedroom dinta ta wuce dan gyare gyare tayi dan batason datti sanan tawuce bayi tai wanka tafito tai salla shima adaddafe sanan ta kwanta sai bacci shima rabi rabi daga baya tashi tayi ta buga tagumi saikuma tafashe da kuku. "Aneesa, Fateema na kina ina? Oh am here ni mahaifiyan ki am helpless narasa ta yanda zan kwatoki amma bazan gaji da gayama Allah ba, Aneesa Allah zai saka miki kinji komawa ye yamiki wanan abin, Allah baya bacci ko kadan, nasan yana kallon kome yake faruwa" surutai Ammi tayi kaman wacce tazare kafin daga baya tadauro alwala tazo taita salla har bacci ya kwashe ta akan dadduman.


Hasken rana dataji akan fuskanta yasa tabude ido, Dady ne tsaye a jikin window ya yaye labulen, murmushi yamata yana ganin yanda take mussike ido yace "ajiyata nasaki bacci sosai, tashi kije ki dauro alwala kizo kiyi sal...." ko tsayawa jin meyakecewa ma batayi ba tawuce ta shiga bayi murmushi Dady yawuce ya sauka kasa kitchen ya shiga yasa ruwan zafi ya fasa kwai soyamata yayi dan yasan bazata iya girki ba ya hadamata tea mai kauri sanan ya dauro a tray yafito yay sama, dakinta yabude daidai ta idar da salla zama yayi kusada ita yana murmushi yace "ina kwana tunda yau baza'a gaisheni ba" dauke kai Ammi tayi, murmushi yasake yi yace "yau gaba akedani bazama amin dan masifan ba, to zokiyi breakfast nabaki maganin ki kisha" tashi Ammi tayi zata shiga bayi yakamota hakanan da karfi da yaji yadaura mata abincin taci bayan da ta iya sanan yatashi yafitar da plate din yadawo ya shiga bathroom dinta ya wanke hannu sanan yafito ya kalleta yanda take goge kwalla yace "zan dan fita, karki yi aikin komi mai aikin ki zatazo anjima ta gyara ko ina, tai mopping duka kuran, nima bazan wani dade ba, signing kawai zanje nama wani bill a chamber saina dawo" sanin bazata kulashi ba yasa yarufo mata kofan, tashi Ammi ta shiga wanka tafito ta shirya cikin wani atampa ganin tagaji d zaman daki yasa tafito falo.


_bangaren Aliyu_

Dayake yanzu kowaccen su shigema Dady take sabida abinda yafaru yasa kowacce ta shirya yaranta tsaf harda fesa turare sukace sutafi side din Ya Aliyu sumai yajiki murmushi Dady dayaci karo dasu lokacin daya fito daga flat din Ammi yay gaba.

In bazaki biyaba karma ki karanta dan wlh in kika karanta banyafe miki ba. 

Aliyu na zaune afalo ya jingina da pillow yana kallon TV yana sanye da white singlet da 3quater yana shan yogurt aka bude kofa da sauri yajuya duk idan yaji anbude kofa yake juyawa dandauka yake Aneesa ce, yakosa yaga ta shigo gaidashi, kanninshi yaga  suna shigowa daya bayan daya harda Hajar, ahankali yasaki murmushi yana kallon kofa yanajira yaga Aneesa ta shigo saibai gantaba, karasowa sukayi suna gaidashi. "Ya Aliyu ya jiki, Ya Aliyu Ya jiki" murmushi yayi ahankali yace "da sauki" atare duk sukace "Allah kara sauki" sanan suka juya suna fita kaman iya abinda akace su fadamai kenan su fice, Rauda ce kawai taki fita suna fita tadawo kusada shi hannunshi tarike mai tana kallon fuskanshi kaman zatai kuka tace "Ya Aliyu sorry meke maka ciwo yanzu?" hannunshi yadaura akan gefen cikinshi, ahankali tadaura hannunta awurin tana kallon fuskarshi hawaye yataru a idanunta sosai ahankali kaman zatai kuka tace "sannu kaji Ya Aliyu, Allah zai sakama, bantaba sanin haka Aneesa takeba, bazan taba yafemana ba wlh" tunda takira sunan Aneesa yake kallon fuskanta surprisingly harta gama sanan ahankali yace "Aneesah?! Me Aneesah tayi?" hawaye Rauda ta share kafin ahankali cikin gunjin kuka tace "yunkurin kasheka tayi amma Allah yatona mata asiri shine Dady yakira police sukai arresting nata" wani irin dukan kirjinshi da maganganun Rauda yayi saida yasa ya zauna da kyau yana kallonta kaman mai tuhuma yace "yunkurin kasheni how?" fashewa da kuka sosai Rauda tayi tace "poison tabaka Ya Aliyu, poison fa, nazaci tanada kirki sabida taimakona datayi ashe bakar muguwa ce makira" tafashe da kuka sosai, tashi Aliyu yayi dawani irin sauri yazura slippers yana dingishi yawuce yafita kaman ba shine mai jinyaba yay flat din Ammi bude kofan flat din yayi kai tsaye ya shiga Ammi na zaune kan dinning tana kallon yar aikin dake goge TV daga gani kasan tunani take, jin karan bude kofa yasa tadago kai hada ido sukayi da Aliyu ahankali tadauke kai, maida kofan Aliyu yayi ya shigo dakin shidama tun suna C.A from yanda Ammi keyi yaji ajikinshi kaman something is wrong ahankali yake tahowa harya karaso gaban Ammi, ganin yanda ta kawar dakai kaman ma ta tsani tasashi a ido yasa ahankali ya tsugunna agabanta, hannu yadaura kan guiwan kafanta yana kallon fuskanta murya chan kasa yace "Mum" kasa daurewa Ammi tayi saida tajuyo ta kalleshi danjin kiran tayi kaman Aneesan tace takirata, kallonshi tayi batare data cemai uppan ba, cikin wani irin low calm tone yace "ina Aneesa Mum? Where is Aneesa?" hannunshi Ammi

  ta ture daga kan gwuiwanta kaman wanda ya soso mata inda ke mata kaikayi ta mike da sauri dan bataso tasaki kuka agabanshi tace "ka tambayi mahaifinka Aliyu, ka tambaye ni" tai maganan tana kokarin wucewa da sauri Aliyu ya chapke hannunta, cikeda masifa Ammi tajuyo saikuma tafashe da kuka sosai gwanin ban tausayi tace "Aliyu ka sakenmini hannu, mahaifinka yana azabtar dani kaima kazo kamin nakane, nagaji, nagaji, da ace zan fadi namutu dayafiye min da zaman gidan nan" yanda Ammi ke maganganun tana kuka sosai yasa Aliyu yaji hankalin shi ya masifan tashi irin tashin hankalin nan da d'a yakeji idan yaga mahaifiyarshi namai kuka, tashi yayi ahankali yajawo Ammi yazaunar da ita akan kujera tareda kneeling agabanta yasa hannunshi ahankali ya share mata hawayen datake yi kaman zaiyi kuka yana girgiza mata kai yace "kidena kuka mahaifiyata, stop crying Mum kidena kuka" bottle water dayagani kusa da ita yadauka yabude ahankali yamika mata, karba tayi ta kurbi kadan ta ijiye, hannunta yakama yarike gam yana kallon fuskanta, Murya chan kasa yace "Mummy menene? Talk to me meke faruwa eh, ina Aneesah? Ina Fateema take? Why haven't I seen her" kafa Ammi ta shiga girgiza wa tana cizan lebe inka ganta zaka iya mata kuka she looks so pained and hurt, kokarin danne zuciyarta take tace "Aliyu banda abin fadamaka all I know shine Allah ne yasan gaskiyan komi kuma watarana zai bayyanata, amma ni Uwa ce nakuma san abinda nahaifa ciki da bai, Aneesa na nada zafi tanada fada amma hakan baitaba subjecting nata to being a murderer ba, Fateema na ko kaza bazata iya kashewa ba balle kai, amman akace itace tabaka guba sabida itace ta dafa maka pancake da coffee, akace ita ta hallaka ka, baba....baban....ka yamata.....yamata....du..." takasa magana sabida kukan dayazo mata lumshe ido Aliyu yayi zuciyan shi na tafarfasa sama da d'a, sosai Ammi ke kuka kafin da kyar ta tsayar da kukan tanajan hanci tace "mahaifinka daya bani assurance yamin alkawari zai kasance mahaifi, uba ga Aneesa, zai tsaremin ita sa'an nan yakare min itane yadaga hannu yamata shegen duka sanan yasaka polisawa sukai gaba da ita, su....su Baffan ta sunzo Susan inda take yahanani ganinsu yahanasu ganin Aneesan har.....har....yau babu wanda yasan inda Aneesa take, I don't know inda yarinya na take, yau sati hudu da kwana shidda bansaka Aneesa a ido ba, bansan inda takeba, Aliyu am so hurt, kaman na kashe kaina, I hate my self, I couldn't help my daughter, bantaba sanin haka masu kudi suke nuna fin karfi ba sai akan mahaifinka, mahaifinka ya....." takasa karasa maganan sabida tsabagen yanda kuka yaci karfinta kasa daurewa Aliyu yayi yamike tsaye da sauri yajuya yafita daga dakin dan bazai iya jure yanda Ammi ke kuka sosai agabanshi ba direct flat din Dady yawuce yana wani irin tafiya kaman zaki ya daki kofar Dady da kafa.....


Duk wacce takaranta batare data biyan dari uku ba Allah ya isa banyafe miki ba. 

Afirgice Maman Rauda databiyo Dady ciki yanzun nan daga dawowan shi tajuyo daga ita har Dady, ganin Aliyu ne yasa tai shiru batare datai magana ba dan bataso Dady yahanata kudin dayazo nema, Dady ne dayaga yanayin fuskan Aliyu yace "menene Gadanga na lafiya you look somehow" daga kafa yayi yataho direct har gaban Dady cikin wani irin yanayi na seriousness yace "Where do you take Aneesa to Dad?" kallonshi Dady yayi zaiyi magana Maman Rauda tace "me kake tambayar wacce taso kash....." cikin wani irin fushi Aliyu yadaga mata hannu strictly yace "am not talking to you Woman!" ya kalli Dad cikin daga murya da tsananin zuciya sabida yanda ranshi ya masifar baci yace "I said where is Aneesa Dad?" cikin dakewa da daurewan fuska Dady yace "tana inda yakamata paying for her crime attempt murder da aka kamata red handed" cikin daurewan fuska Aliyu yace "ba abinda na tambayeka kenan ba, I asked you Dad ina Aneesah?" "babu wanda zan fadamawa domin bazan taba yafema yarinyar dataso kashemin d'a ba harsai ranan da aka gama hukunta ta daidai da yanda constitution of Nigeria yafada" Kallonshi kawai Aliyu yake cikeda mamaki yace "Dad how can you even believe, tayaya ma zaka yarda cewan Aneesa can poison me eh? Daddd" tashi Dady yayi azuciye shima yaja hannunshi yace "muje kagani da idanunka angayamaka nima dafarko na yarda cewa small Aneesa zata iya hakane saida nagani da idanuna".


KARANTA: A Tsakankanin Soyayya 73