Advertisement

Ad code

Soldiers Family Hausa Novel

soldiers family hausa novel


Soldiers Family Hausa Novel Complete

 SOLDIERS FAMILY
           

 Romantic novel


By Dr Yasmeen Ahmed


Autar alheri 


Fitaccen lbr metafeda Sabon kaccen na ban mmki da Alajabi bandariya dakuma tsagaran jijidakai cin Amana da hainci duk acikin SOLDIERS FAMILY


Dan Allah Kar wacca tadameni da yadda salon lbr na zekasance ba ruwanku Idan yayi Miki kikaranta Idan bemikiba shikenan 
   

Page 12


Zamfara State

Acikin kauyen shinkafi


__mama  mama kina inanewai haka aa Wata dattijuwace kitafaman Kiran mamadaga zauren gidan aka amsa Mata cikin wata siririyar murya me shegen dadi dagaji kasan mamallakiyar muryar yarinyace karama fadar takeyi eggo Ina zuwa barana karasawa babyta kitsoAiko Idan nasameki zaurennan zakisani mama jirankifa nakeyi shine bazakizoba shekin gama shirme

Tasowa yarinyar tayi tana tura Baki gaba kallo daya zaka Mata kasan cewa kyakkyawar yarinyace ta gaske ba farabace tass Amma bazaakirata bakaba sedai zamu iya kirantada chocolate yarinya ce wadda bazata wuce shekaru 13 ba aduniya Amma Allah yayimata sihirtaccen kyau me daukar hankalikarasa shigowa gidan tayi tana fadar Wai ke eggo idanba takura mutin kikayiba hankalinki baya kwamciya

Eh baya kwanciya rasa kunya karbi nidai maza kije kidobomun ruwa Kuma saura kitsaya aikin naki ahanya

Batareda tacewa eggo komaiba tadauki Dan karamun bokitin karfe tafita tana turo bakinta gaba irinna taba rarrin yarannantafe take ahanya ita kadai tana duban kasa domin Idan birnin sin mama zataje to kanta akasa yake cikin nutsuwa take tafiyarta Idan kaganta kaga na tsatsiyar yarinya sabanin hakan kuwa katabata tantagaiyar rashin kunyaseda tayi tafiya menisa tabar inda harabar mutane suke kana wani katoto maciji   Wanda fadin girmansa ma bazeyuba binta yarinkayi abaya kamar Wanda aka aiko Sam mama Batasan dashiba tadaiji anabinta abaya Amma Koda Bata juyaba aranta tasan bamemata hakan se aminanta


Takai inda zata dibiruwan sekawai wata yarinya tajiyo Aiko tayi Ido 4 da macijinnan wata razananniyar kara tasaki tareda jefarda tulunta tana fadar maciji macijicikin sauri saura yaran duk suka juya suna kallan abunda take nunawa ciki kuwa hadda nama Amma wayam basuka komaibajuyawa sukayi suna kallonta danneman Karin bayani Amma sesukaga tasuma cikin sauri wayanda keda Dan girma acikinsu  suka dibi ruwa suka zuba Mata bayan ta farfado wasu daga ciki suka dauketa izuwa cikin gari Dan sukaita gidansu domin tinaninsu gamo tayi kowa yawatse akabar mama kawai 

Dukawa tayi tadibi ruwanta tataso kenan wannan wasgegen macijin yakara dawowa juyiwarda zatayi taganshi agabanta Yana budar Baki abum mmki memakon mama ta tsorata kawai seta saki wani lallausan murmushi daya Kara bayyanarda kyawunta setace hum dama nayi tinanin Kaine bibibo to y kk kagadai katsorata Yar mutaneko tafada cikin shagwaba tana turo baki ga dukkan alamu wannan Dabiartace

Gaba kadan wannan macijin datakirada bibibo yayi kamun yarikida daga kanshi zuwa wuyanshi yakoma na mutane yayinda jikinshi yakena macizaishima murmushi yayi Mata kamun yace tuba dakeyi uwar gijiyata murmushi takarayi kamun taajiye ruwanta tareda zama kusadashi tanadan kwantowa jikinshi tace bibibo nagaji dayawa Kuma yau banyiwa babyta kitsoba eggo tatasuni murmushi bibibo yakarayi kamun yace to shikenan kiyi hakuri uwar gijiyata barana kaiki gidan koeh Amma Ina kanwata ne Gatanan tana kallanki juya kiga juyawar tayi aiko tayi Ido 4 da wata shirgegiyar damisa tiger tana hucitashi mama tayi aguje tayi wurin damisar kamun takarasa tazama Yar kyakkyawar budurwa me shigar Igbo ajikinta mama nazuwa tafada jikinta tana fadar shine kikadena zuwa guna ko Itama murmushi tayi kamun tace yi hakuri maamar memartabane yaaikeni shiyasa Amma yanzu ainadawosake tura Baki tayi gaba kamun tayi wata maganar kanwarta tace eggo fa nacanna jiranki kiyi sauri mujeto tace tareda juyawa wurin bibibo dintaitako kanwarta tayi hakanne dantasan yanzu zata fara musu rigimarta data Sabatana zuwa kamun takarasa wurinshi yabuso Mata wani abun afuska Aiko Bata bude Ido ko inaba se zauren gidansudaukar bokinta naruwa tayi takarasa cikin gidan dashi inda tasamu eggo nata zabga masifa kamar taci Babuitadai mama tana ajiye ruwan tawuce dakinsu bayan minti 5 dashigarta tafito dashirinta na isilamiya tareda yiwa eggo sallama tatafi


Tofa  wayannan dabbobin dake tareda wannan yarinyar miye hadintadasu


Abu Dhabit Dubai


Wasu manyan motocine ke tafe cikin azababben gudu suna doka jiniya wani katon stet suka nufa Wanda fadin girmansa ma bata bakine akallah wannan stet din yayi girma wani Dan karamun gari kaitsaye wani babban gert suka nufa bayan sunyi tafiya me Nisan acikin stet din suna kaiwa Gert din yawangale kanshi mitocin suka nausa ciki Perkin sukayi a perkin space kana duk suka shiga fitowa kyawawan samarine yayan larabawa masu shegen kyau da daukar hankali dukkansu suna cikin shigar kakin soja nakasar Dubai abun gwanin Shaawa kasa lisafa yawansu nayi domin suna neman kurewa lissafina dukkansu kofar dazata sadasu da babban perlon gidan suka dosa suna shiga suka fara fadar habibbty habibbty habibbty dukkansu abunda kefitiwa daga bakinsu kenansuna cikin kiranta wata dattijuwar tsohuwa ce tafito daga wani bedroom dakenan cikin perlon tana fadar lalemarhabuk lalelale dukkansu Karasawa sukayi wurinta daya bayan daya haka suka rinka hugging dinta tareda manna Mata kissing agoshi seda duk sukayi Mata hakan kamun dukkansu Kuma sukama hanyar barin part din gaba daya itako tabi jikokin nata da kallon kaunasuna fitowa kowanne part dinsu yanufa domin gaisarda iyayenshi Kuma suyi wanka rarrabuwa sukayi wasu biyu sushiga part daya wasu Kuma ukku keshiga part daya wasu Kuma mutin daya keshi hakan suka rikayiganin hakan yasa nagane cewa dukkansu ba yayan mutin daya bane domin kowannan su bangaren iyayenshi yakebi


Assalamualaikum ammy ammy cikin wasu ukku dasuka shiga wani part din suke Kiran manarsu tana zaune a perlo tana kallansu se murmushi kawai data keyi karasowa sukayi wurinta tareda manna Mata kiss agoshi suka rungumeta sosai ajikinsu kamun sudago suna kallanta cikin harshen larabci daya daga cikinsu yace ammy ammiki wanka Kaita girgizamai alamar eh anyi Matakamun yayi magana dayan yace abuncifa ammyna Shima murmushi tayi tareda girgiza Kai alamar Bata cibadayan wada keda matukar kamada wanda yayi maga daga farko yace dama kusan baci zatayiba semun dawo dukkansu sukayi murmushi kamun biyu suka shiga dakinsu danyin wanka sushirya sufito seda suka gama suka fito bayan sun zauna tareda ammy dayanma yatashi shima yayo kana suka nufi dining table domin suyi dinner



London


Kwance yake abakin swimming pool yalumshe idanuwanshi kyakkyawan saurayine ajin karko Wanda kallo daya zaka masa kasan cewa shidin yakai duk inda akeso namuji yakai yanada kyakkyawar Kira irinta karfafan maza dogoneshi daga yadda yake akwance zaka fahimci hakan yanada kwarjini duba da yadda yahade Rai kamar besan minene dariyaba Dan karamun bakinshi medauda pink lips se motsawa yakeyi kamar me magana cankuma yamika hannu tareda dauko wayarshi yashiga contact dinshi tareda Kiran wata nomber yakara akunnedayan bangaren Wanda yakira Yana dauka yace hello my sweet bro inawuni yafada da larabcishiru yayi kamar beji meyaceba seda yakara yin magana kamun yayi Dan karamun tsaki cikin cool voice dinshi yace AlHusain Ina ammyna Dan murmushi captain Husain yayi kamun yakalli ammy dake zaune  suhaif nabata abunci yace ammy tana lpy qalau my sweet bro abunci Yaya suhaif kebatalater I will call you video call I love see my mom Yana gama fadar hakan kitt yakashe wayar murmushi captain Husain yayi kamun yadubi Yan uwanshi suma duk sukayi murmushi suname cigabada cin abuncinsu


Shiko bayan ya yanke wayar shiru yayi Yana tinanin har yoshe zasuyita zama da mahaifiyarsu acikin wannan halin Miya kamata sunyi Ina dadynsu yake Yana Raye koya mutu Duk shikadai keyiwa kanshi wannan tambayar dabamai bashi amsartase yanzu abude idanuwanshi dasuyi jajir sabida kuncinda yatsincin kanshi aciki Amma dudda hakan behana ainihin sahihin kyawun idanun nashi fitaba domin idonshi kamarna mage hakan suke sedai manyane sosai Kuma alumshe suke bawai me laifiba kime gaskiya yawatsawasu se hantar cikinshi ta kada mikewa yayi tareda fara tafiya cikin takama da kuzari tafiya yakeyi irinta karfafan maza masuji da kansu kaitsaye wani kofar yashiga segashi yafado wani kyakkyawan bedroom wayoyinshi kawai yaajiye tareda nufar cikin bathroom wanka yayi yafito daureda towel akugunshi wannan mirdaddiyar kirar tashi duk awaje ga sking dinshi se sheki yake shiryawa yayi agurguje cikin kayanahi na jojojin London tareda fitowa harabar gidan yanufi inda motocinshi suke kaitsayetinkamun yakai wurin wasu sojojin suka taso dagu2 suka bude Mai yashiga suma shiga sukayi kamun atada motocin cikin azababben gudu sukabar gidan mota kusan 7 ahakan suka fita ukku gaba ukku baya daya wadda yake ciki a tsakiya


Happy sallah all my lovely fansIna fatar kunsha ruwa ply Allah yakarbi ibadunmu Baki daya 






Autar alheri 


 SOLDIERS FAMILY


         Romantic novel


By Dr Yasmeen Ahmed


Autar alheri 


Page 34



__kaitsaye twins phone store suka nufa domin akwai abunda yakeso dubawa acan

Acan Dubai kuwa 

Seda suhaif yagama bawa ammy abunci yabata magani kana alhassan yaturata izuwa bedroom dinta kayan bacci yadauko Mata  tareda tema kamata yasaka Mata kayan kana yakwantarda ita akan bed tareda yimata addua bacci kana yaajiye Mata wata Yar naura akusan kanta yadda duk yadda tayi wani dogon motsi zasu iyaji su dukkansu

Fita yayi daga dakin inda yasami gnr suhaif da captain alhusain suna kallo zama shima yayi tareda su bawanda yace komai acikinsu secan captain Husain yace Yaya suhaif Wai miyadace muyi akan rashin lpyr Nan na ammy Cikin harshen larabci yayi maganar dagowa suhaif yayi Yana kallanshi kamun yace addua my Little bro shine kawai abunda zamiyu ayanzugaskiya ne Yaya suhaif tinda duk abunda yadace muyi munyi Amma ba canji ba asibitin dabamu kaitaba afadin duniyarnan indai munsandashi kaga kuwa adduar itace kawai magani ayanzu AlHassan yafada idonshi nacikowa da kwallaBaki Al Husain yabude domin yayi magana se kawai wayarshi tafara rura Yana dubawa yaga video call ne daga big brother domin hakan tabayyana akan sciring din wayardagowa yayi Yana kallan sauran Yan uwan nashi kamun suhaif yayi mashi tambaya da Ido alamar wayenuna mishi wayar yayi tareda picking call din Yana fadar my sweet bro barka da dare Ina ammyna my Husain Yajefo mishi tambaya batareda yakarba gaisuwarda Al Husain din kemasa ba

Tana bedroom dinta barana kaimata inbatayi bacciba daga hakan yamike zuwa bedroom din ammy Koda yashiga bacci takeyi sosai Dan hakan yafadawa yayan nashi tareda juyamai wayar a fuskar ammyn yaganishiko fitowa yayi perlon anan suka cigabada firadashi sedai duk firan sune keyi suna bashi lbrn gidan da wurin aikinsu yayinda shiko iya kacinshi eh ko aa har suka gama firar kana Al Husain yakashe wayarshi


Shinkafi


Yauma kamar kullun mama ce zaune tanacin kwadon zogale da eggo tayi Mata suna firarsu jefi jefi kamar daga sama sukaji sallamar wani dattijo Yana surfa balaI cikin banbami yake fadar wlh Baki isaba Nana nizaki wulakanta tin yoshe naketa faman jiran ji daga gareki Amma Kika shareni kamar bakisan narigada nayi magana da mutanen nanba to wlh sam bazata sabuba yawwaikon Allah shine abunda yafito daga bakin eggo kamun tace to Kai samaila ko zama bazakayi ba

Bazan zaunaba domin bazamanne yakawoniba kawai naxone naji mikeke nufi dakika mayardani shakatafihumm eggo tasauke numfashi kamun tace samaila nifa narigada nagayama bawani abunda Zan kara fada sabanin Wanda kaji abaya tabbas bazan bada Baki asayarda gonakinnan ba Kuma bazan fidda Mama daga makarantaba domin shine burin mahaifinta karatu dudda baya raye Amma tabbas Sena cika masa wannan burin

Aiko wlh Baki isaba Nana gonakidai yadda kikeda hakki akansu keda yarki muma munadashi Kuma doline asayar tinda Muna bukatar kudin Kuma keda kike tsohuwa harke Zaki iya tsayawa karamar  yarinya tayi karatu Duka shekaru nawane suka rage Miki aduniya

Yaisheka haka samaila dudda nake tsohuwa ahakan zanyi tarbiyar yarinyata Kuma nabata gudunmuwa  domin tasamu ingattaccen ilimi kasani Wanda yabani ita bedubin 
Tsufanaba yabani ita Kuma ahakan zankulada abuta insha Allahmagar mutuwa Kuma wannan sani yanagun Maha liccinmu shiyakeda sani akan komai narayuwarmu sabida hakan koyanzu yakarbi rayuwata Ina rokonsa daya kawowa mama Marika nagari Wanda zasu tallafi maraicinta Kuma su inganta rayuwarta ba irinkuba

Kasani Kuma zancen gona wlh muddin Ina raye bawanda zesedawa mama gobaki domin bakuda ko ficika aciki komikenan nasani bayan kungama titse mahaifinta yaraba gado yabaku naku haka yadauka yabaku kuka salwantar  tareda kwallafarai anashi


  Dan kunga Allah yasaka masa albarka anasa kukace seya Baku jari tinda ada tinaninku Dan yatsufa baze haihuba Idan yamutu kuci gado shiyasa yadda kukaga mama aduniya hankalinku yatashi hakan yadauka yabaku tareda gaya muku cewa abunda yabaku hakkinkune kobayan baranshi sauran dukiyarshi ta mama ce domin akulada rayuwarta shine yanzu duk wannan abun be ishekaba kadawo asayarda gonakinta to wlh karyarka Tasha Karkamun takarasa ji kake tasss samaila yadauke tsohuwa eggo da Mari seda tayi baya tafadi kan mama dake zaune tindazu tana saurarsuwani irin zaro Ido mama tayi tana kallon kanen mahaifin nata cikin tsantsar tsana da bakin ciki kamun tayi wata muguwar zabura tana nunashi dayatsa tace kasa hannu kadaki mahaifiyata Kuma agabana Hannu yadaga ze kwada Mata Marin itama tayi saurin rike hannun tana fadar kayi kuskure kawu ila narantseda Wanda Raina yake hanunsa kagama anfanida wannan hannun har abadaahah mama kibarshi Dan Allah ki kyaleshi kome yayi duniyaceggo Bata karasaba taji kawo Sanaila yasaki wata razananniyar kara cikin mugun azabajoyowarda zatayi taga guntun hannun kawu samaila ahannun mama tana binshi dawani matsiyacin kallon tsana kamun tarike hannun jabau tace ko guntun bazan barmakaba balle adoraka wata Rana kayi Shaawar Marin wanitana gama fadar hakan tajuya tareda Saba eggo akafada kamar tadauki Yar baby tawuce dakinsu kana tafito tana nunawa kawo ila daketa faman kururuwa hanyar fita daga gidanAiko aguje yakwasa yanata runtuma ihu yabar gida itako fitatayi daga gidan daukeda Dan bokitinta na ruwa dakuma hannun kawo ila data gundule tindaga kafadarshi


Eggo kuwa tsantsar mmki sunhanata Koda kwakkwaran motsi fadar takeyi aranta wannan abun nakeyiwa gudu domin nasan wace mama nicenan nafaifi abata nasan wacece ita tin tana karama nasan duk Wanda yayi yukunrin cutarda ita takan aikata abubuwa makamancin hakan sedai bantaba tinanin zata aikata abunda tayi yanzuba Anya kuwa mama lpy qalau take kuwa kodai ba ita kadai bace Cikin wannan jimamin eggo tadora jiyo sallama daga waje Koda tafita kirane daga megari na gaggawa itada mamakallon Dan Aiken tayi kamun tace mama Kam batanan Amma Ni ganinan zuwaaa ance kafata kafarkito shikenan muje cewar eggo tayi gaba dogarin megari yabi bayantaKoda suka Isa fadar megari cike take cinjim da Jamaa masu karyata abunda mlm ila yafada nayi masu gasgatawa nayi suna debewa mama yayanshi kuwa se hakilo sukeyi suna fadar senun nakkasa mama tinda ta taba babansu

Wuri eggo tasamu tazauna tana fadar ranka yadade ance kana nemanmu nida mamaeh hakanne Ina ita maman Mama Bata gida tanufi Rafito shikenan aizata dawo tasamemu mlm ila ne yakawo kararku kinci masa mutinci akan hakkinsu Kuma yarki takarye mishi hannu tatafida guntu Nana yoshe mama tazama mayya bamu saniba

Wlh tafi gaban mayya ranka yadade sedai matsafiya nasan cewa tabbas tsafine zatayida guntun hannun cewar kawo ila Daketa sharbar kukaeggo tace subahanallah nikam ban haifi mayyaba balle matsafiya Kuma yadda yagayama Sam bahakan akayiba megarBata karasaba megari yace shin mama takarya masa hannu kobata karyaba Cikin rauni eggo tace takaryato magana takare mujura zuwanta kawai


Acan bakin kogi kuwa mama nacan zaune tareda aminanta sunata firarsu yauma cikin siffar dabbobi suke Inda dukkansu sukayi shigar Zaki  manyan zakuna kallanta bibibo yayi yace uwar gijiyata kitashi muje namaidaki gida yaufa kinjima dayawaBaki taturo gaba tana fadar nidai yau bamaidani zakayiba rakani zakuyi hargida tafada kamar zatayi kuka murmushi kawarta tayi kamun tace shikenan tashi muje Amma kece Zaki dauki ruwankito nayadda muje tashi sukayi dukkansu suka Kama hanyar komawa gidan yayinda suka saka mama tsakiya Zaki biyu tareda ita kowanne gefinta daya Kuma suna tafe suna lbr sedai Sam mama bayi musu zancen Wanda yamari eggonta ba sabida ita batamasan anyiba tinda kawo Sama ila yafara Balainshi kawarta tashiga gidan Kuma duk abunda yafaru aikintane mama batamasan anyibasuko ayanzu suna sane suka bita ahakan cikin gari dudda bayau tafara rokarsu surakataba suna kiyawa Amma yau antaba su doline sutauna tsakuwa Dan Aya taji tsoro ahakan suka nausa cikin garin



Yanzufa aka fara wasan muje zuwa danji ya wannan badakalar zata kare





Autar alheri 

 SOLDIERS FAMILY
              Romantic novel


By Dr Yasmeen Ahmed


Autar alheri 


Page 56


__tafiya sukeyi suna firarsu kamar wasu mutane Sam basu kula da sunfara shigowa gari kawai seji sukayi wani ya wallah ihu Yana faar munshiga ukku  jamaa zakuna agari tareda fallawa dagudu Dan ceton ranshi ihu yake Yana gudu Yana fadar zakuna jamaa kowa yayita kanshi zakuna sunshigo shinkafi Zaki jamaa wlh kowa yayita kanshihabawa ai ko bakinshi baya rufewa ake rufamai baya aduk inda yasamu gungun mutanesudai su bibibo sukallansu Amma ko a jikinsu balle uwar gayyar dataketa tikar dariya

Wani shayine a hanya irin shayinnan na buzaye wanda ake sayarwa a keke da atuwar butarshi taruwan zafi yanata sallamar mutanen da suka siya kamar daga sama sukaji ana ihu ana fadar Zaki ga mutane nata runtumawa aguje ai besan sanda ya wantsalo daga kan keken shiba yayi tullu ya fada gefe tare da arcewa batare da ya bi takan butar shayinshi  tare da wankewa wasu daga cikin masayan jikinsu ba se ihu sukeyi suma ga azabar ruwan zafi gatashin hankalin Zaki ya shigo gari


A fadar sarki kuwa tuni labari ya kai cewar zakuna sun shigo gari Amma sam me gari da muarrabansa basu yadda ba inda sukace shirmen bazane Dan a furgita mutaneliman yace ai wannan zancen banzane zancen wofi hakan aikeyi domin ahana kowayin abun gabanshi shima watarana Yana sallah agonarshi kawar yaranshi sukace Wai kura tashigo duk suka watse yace hakan naci gabada sallata duk da a wannan lokacin dagaskene kurar ta shigo hakan ta zagani tawuce Ni ko kallo Bata isheniba balle hankalina yatashi tinda nasan naci dubu se ceto kowa yanutsu yakwantarda hankalinshi koma zakinne dayazo yaganni anan zekomane domin Allah yasakawa dabbobi da aljanu Jin tsorona sabida Allah yabani ilimin hallakasu yakarasa zancen Yana gyaran babbar rigarshito kunji tunda ga liman kowa yanutsu Dan Allah kundaiji abunda yaceeh munji rankaya Dade wasu daga ciki suka fada yayinda wasu kuwa cikinsu ya uri ruwa saboda azabar tsoro ciki kuwa hadda kawo ilakowa yayi shuru anajiran ganin me zai faru

Kamar daga sama suka fara jiyo gurnanin Zaki da ihunshi yafara ciki ilahirin garin irin gurnanin daya keyi Idan yafito farauta yanajin yunwa wani irin gurnani  sukeyi me ban tsoro da tada hankalicikin tashin hankali fadar megari aka fara kallan kallo kamar nasu jiran katt su arcee

Malam liman kuwa wata zuface ta wanke mai fuska tun daga kanshi take tsatstsafowa se shareta yakeyi da babbar rigarshi Yana gyara zaman rawaninshi Yana zare Idoto me garimadai hakan ce takasance domin in banda murawa ba abunda cikinshi keyi tuni ya cire rawani Yana fifita dashi yanata famar zare idoduk Wanda ke wurin a mutukar tsorace yake saboda wannan gurnanin da zakokin keyi domin daji kasan ba Zaki daya bane Kuma sekara yawa gurnanin keyi Yana kara tinkarosugashi kamar wayanda akadaure kowa yakasa Koda kwakkwaran motsi balle yunkurin gudu inbadan zarar Ido dashare gumi baabunda mutanen wurin keyi


Acan kan hanya kuwa cikin nishadi mama ke kallan kawayen  nata dasuketa famar hargowa suna zahayeta itako se dadi takeyi ahakan suka dumfari fadar megarinwani irin zaro Ido lilwanu yayi yaron baba lado Yana nuna ibunda adonshi ke hango mashi Yama kasa bude Baki yayi magana ganin abunda yakeyi yasa kowa juyawa Yana kallo abunda lilwanu kenunawa atare duk Wanda ke wurin ya kwalalo idonshi waje jikina karkarwa suke kallon mama dake tafe cikin farin ciki da mukarabanta gasu se tinkarosu sukeyi Kuma suna wannan gunjindayawa daga wurin wasu sunyi suman wuccin gadi wasu kuwa tuni fitsarin tsoro ya suuce musu domin dai Shi kawo ila ya riga kowa sako fitsari awurin Yana wani marmar da Baki Amma yakasa magana megari kuwa tuni yakame  yayinda malam liman  in banda kugi baabunda cikinshi keyi Kuma abun kamar wasa kowa yakasa Ko da motsawa daga inda yakeahakan mama da aminanta suka karaso wurin inda tuni wasu sun cijima aduniyar somammu

Tsayawa sukayi Dede tsakiyar fadar suna zagaye mama tareda Dan lasar kafar fa itako se murmushi takeyi Amma aranta tana mamaki kawota fadar megari da sukayi sunjima suna zagarenta kamun su danja baya kadan suna suna daga kohotansu samacikin sauri mama takarasa inda suke tana rungumo kawarta tareda manna Mata kiss akai kana ta juyo tana shafa gashin bayan bibibo shima tamanna masa kiss din tana doka murmushisuko baya sukaja tare da yin wata irin girgiza mehade wannan gurnanin nasu me ban tsoro Wanda seda yakarade ilahirin kauye hakan Kuma yayi Sana diyyar farfadowar Wanda suka suma kamun subude idanuwansu suna karewa mutanen wurin kallo cikin alamar gargadi suna budar bakinsu nakusan minti 5 kamun suka juya aguje suka nausa cikin jeji

Ai kamar jira akeyi sudaga kana kowa yasamu kanshi cikin wani irin tashin hankali aka fara ihun neman dauki da gudun ceton Rai shidai kawo ila dayawa mutane akanshi sukabi suna ihu ciki kuwa hadda wasu yayansa yayin da megari yamike yakai sau ukku ana koma durkusarda dashi tsoro yanashi yin gudun da yake sonyi adurkuso na hudu ne ya fada akan malam liman dake kusanshi akanme seda tayi tullu tukunnah yacika rigarshi da iska ya fada gida yayin da malam liman yaji megari akanshi akan ya farfado  akuma Dede wannan lokacin cikinshi dake dure ya facce hakan yasaki wani Masha hurin zawo me shegen wari kamun Mike a 360 yayanki hanyar barin garin Baki daya gudu yakeyi zawo nazubamegari kuwa Yana fadawa gida bega kowaba awaje hakan yasa banka kofar dakin asabe yafada in da labulen kofar ya tadeshi ya fada cikin kwallar furar datake damawa kamun sume da kofar surufe gammm


Eggo kuwada tinda ta hangi mama da wayannan zakunan hankalinta yatashi Kuma duk abunda suke itada aminan nata eggo na kallo hakan bakaramin Kara daga Mata hankali yayiba sanadin hakan yasa tashiga wani mugun shock Wanda yahanata Koda kwakkwaran motsi seda yanzuda kowa yawatse mama tarinkata tana fadar eggo mike faruwa ne tashi muje gida kowa Babu agunarazane eggo tajuyo tana kallan mama kamun tajanyo da karfi tarungume tana dudduba jikinta kamar mene man wani abuncan Kuma tamike  dasauri takama hannunta suka nufi gida itadai mama tana biye da eggo tana mamakin wannan Alamarin


Dubai 


Yau jumua Kuma kowa a part din habibbty zeyi breakfast dinner dakuma lunchcike parlourn habibbty yake da zaratan samarin jikonkin nata da yammata se iyayensu Wanda idanda perlon bayada girma to baze taba daukarsubaYaya suhaif ne yashigo Yana turo kujerar da ammy ke kai yayin da kannenshi ke takemai baya sallama sukayi kowa ya amsa kana yasamu wuri kusada iyayen nasu Mata yaajiye ammynshi kana yaje gun habibbty yaringoneta Yana gaidata suma duka su AlHassan hakan sukayi kana suka shiga kaida iyayen nasu abbu suka fara gaisarwa saannan Abba se dady da uncle A kana iyayen matadaganan Yan uwansu suka shiga gaisawa da junaseda kowa yanutsu bayan anga gaishe gaishen kana suka fara cin abunci in da suhaif ya fara bawa mahaifiyarsu Amma hajiya suhaima tahana tahanyar karbar abuncin daga hannunshi ta shiga bata hakan kuwa bakaramin dadi yayi musuba duk da in da sabo sun saba muddin akazo cin abuncin nan part din habibbty to daya daga cikin iyayen nasu matane zata Batabayan angama cin abuncin ne masu aiki suka gyara wurin kamar yadda aka Saba daya daga cikin samarinne yamike me suna muhufas yashiga hada wata katuwar computer dakenan perlon habibbty seda yagama hada komai kana yamike yakoma wurinshi tareda daukar wayar habibbty yashiga contact dinta yadannwa wata nomber Kira ta WhatsApp seda tayanke aka sake Kira kana Wanda ake Kiran yadaga dauke da sallama abakinshi yayinda Kuma ya bayyana awannan katuwar computer mekamar Rabin bagon perlon murmushi yayi kamun yayi magana habibbty tace jalaludeen kana lpy Cikin fara da farin cikin ganin ahalinshi jalaludeen yace lpy qalau habibbty kana ya gaisar da iyayen nasu sake wurin bayan kowa yaamsa cikin farin ciki kanen nashi suka shiga fadar Yaya jalal barka da safiya duk acikin larabci suke maganar Yana amsa musu seda duk suka gama gaisawa kana yadubi alhusain yace little bro yajikin ammy Amma dauki Yaya jalalto allah yabata lpyduk suka ammasa da ameen kana yammata suka shiga zuba mishi tabara Yaya jalal kasiyomun Yaya jalal kayimun kaza hakan sukayita seda iyayen suka gaji kana sukayimashi sallama aka riwanijalaludeen duka shine babba acikin ahalin gidan Kuma shima sojane sedai Shi Yana aikine a Nigeria acikin garin Abuja

Bayan ankashe aka Kira Zaid shima hakan akayita yi mishi duk da be cika sakewa kamar Yaya jalal ba bayan anshene aka Kira wata number Amma me wannan number seda akayi masi Kira hudu kana yadaga Yana zaune cikin office dinshi atake kyakkyawar fuskarshi tabayyana sedai adaure take tamau ba wani walwala atare dashi kallanshi habibbty tayi nadan lokaci kum tace ALYASAT kana lpy Lumshe kyakkyawan idanuwanshi yayi kamun yasake budesu cikin so da kaunar kakar tashi yace lpy qalau habibbty ya karfin jikinki  Alhmdllh alyasat y aikin Shiru yayi kamar bejitaba kamun yabude baki kamar bayaso yace alhmdllh saannan ya shiga gaishe da iyayen nasu dakyar domin jinyakeyi gabaki daya ya wahala wannan Yar maganar dayayi danshi baya kaunar Friday dinnan tazo sabida kiraye2 Nan 

Nan shima kannenshi suka shiga gaidashi Amma hankalinshi na kan ammy daketa dokamai murmushiseda duk suka gama wayar harzeyanke domin yagaji wlh sekawai yaji ance yaya sat I miss youatake duk anunrin fuskarshi tadauke yakara take fuskarnan sosai kamun yakashe wayarshi kawaiitako muhibbat dataga yayi Mata hakan se kawai tasaka kuka cikin Jin haushi mama Billy tabige Mata Baki karma wani yaji bayasan Kuma ta makaraba domin day dayku ne kawai Basu ganiba

 kamun asake Kiran wani hakan akayita Kiran yaran gidan daya bayan daya duk akagaisa da wayanda basa gari kana akayanke wayar kowa ya fito zuwa wurin aikinshi bayan Al Hassan ya maida ammy part dinta tareda damkarta hannun anty ayame

Ahakan motocinsu sukabar gidan ajere kamar yadda suka Saba



Baafayikomaiba yanzune asalin cankalen zefara



SOLDIERS FAMILY na kudi ne nera 500 kacal ka duk me bukatar complete kuma 700 Idan kinshirya siya Zaki iya tuntubar wannan number  07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan number  08107819124






Autar Alheri 

 SOLDIERS FAMILY 
              Romantic novel


By Dr Yasmeen Ahmed


Autar alheri 

Page 78

__sunyi nisa cikin tafiyar mejo sadam yadubi suhaif yace bro wai yamaganar zuwanmu India ne Numfasawa suhaif yayi kana yace miye anfanin zuwa India bro abunda baayiwa ammy ananba India zaayinshine

Aa gaskiya sedai kasan yadace familyn ta Susan halinda take ciki kokuwa

Hakane Amma kasan ya alyasat ba yadda zeyiba domin yatsani Aladunnan nasu Kuma abunda kasanine

eh to Amma bazamu saka su dady suyi magana dashiba

humm mejo kenan sekace bakasan waye ya alyasat ba

 
Gaskiya ne Kuma nasani abunne me wahala ya amince Amma Bakomai muyi magana da ya Yusuf nasan shi zai saurareshishiru suhaif yayi kamar bazai yi magana ba sai kuma yace bakomai bro Allah yasa ya amince
ameen dai cewar sadam kana sukaci gabada firarsu

Acan gida kuwa suna fita habibbty tafara kwallah tana adduar Allah yabayyana Mata yaronta abun soyuwa agareta aduk inda yake afadin duniyada kyar su Abba suka lallaata tayi shiru suna fatar Allah yabayyana Dan uwan nasu


Shinkafi

Su mama nashiga gida eggo tashiga hado kayanta Dana mama ba tare da ta cewa mama ko mai ba ita ko da kallo kawai take bin mahaifiyar tata sai da eggo ta hada komai da suke bukata kana tajawo mama tare da rufe gidan suka fita tafiya sukeyi sosai da kafa sai da mama tagaji tadubi mahaifiyar tata tace eggo Wai Ina zamujene hakan

Sokoto eggo tafada atakaiceIdo mama tazaro kamun tace sokoto fa kikace eggo da wannan yammacin Kuma akafa Shiru eggo tayi kamar bataji mitaceba sai da mama tasaka Mata kuka kana tadubeta tace yanzu zamu shiga cikin garine musamu motar dazata shiga sokoto saboda hakan wlh kiyimun suru kafin na faffala miki mari anan shiru mama tayi bata karayin magana ba har suka iso cikin gari suka ko yi saa motar sokoto tacika saura mutin dayashiga sukayi inda eggo tadora mama akan kafafunta suka dauki hanya sai da suka baro cikin garin zamfara sai kawai motarsu tatsaya ahanya ashewai Yan bindiga ne sukayiwa motar kawanya cikin tashin hankali kowa dake wurin yakama salati kamun duk akafito dasu wajegabaki daya akasetasu da binda zaafata farfesun kanunsu se kawai wani daga cikinsu yace Ku da kata karda mu kashe wayannan kawai muajiyesu Idan ansaki kudi musakesuangama oga  cewar yaranshi kana aka tasa keyar dukan mutanen dake cikin motar izuwa cikin sururmin jejejihankalin eggo in yayi dubu to ya tashi Dan ganin wannan taddancin amma mama ko akwalar rigarta sai da sukayi tafiya mai nisa kana suka cinma mafakarsu anan duk aka ajiyesu kana suko sukashigayin abin gabansu


London

Zaune yake acikin kantamemen office dinshi Yana duba wasu peril kawai akaturo kofar akashigishiru yayi name cigaba da abunda yakeyi domin tasan ko ba a fada ba ba mai shigo masa office kai tsaye in ba lateep ba kujera ya samu ya zauna Yana fadar big man wani abunda ya taso anturamu Dubai yin wani aikin Kuma hadda sunanka acikidaukowa alyasat yayi Yana kallan lateep din kamun yace banada raayida hakan big man saboda hakan kawai kujeshiru lateep yayi nadan wani lokaci yasan tinda yace bayada raatabbas bazejeba domin alyasat bayabin umurnin kowa shike bawa kansa umurni Kuma haryabawa manyan nasu saboda yadda suke tsananin ji dashi domin yasan aikinshi Kuma jarimine na bugawa ajaridaokay badamuwa Naga mutuniyar na nemanka koka ganta Shiru yayi mashi kamar bejiba kana fa jina Dan renin hankali kawani shareni 

Nan ma ko kallanshi Alyasat beyibaganin hakan yadaka lateep dariya yafita Yana fadar Allah yashiryeka big man inda akebibiyar mutum ana sonshi shikenan yana wulakanta mutane

Shidai alyasat banza yayi mishi kamar baiji me yace ba yaci gabada aikinshi


Dubai 


Wai miyake damunkine muhibbat Tayaya zakice bazaki iya boye sonda kikeyiwa Alyasat ba yanzu har kinjawo yana wulakantaki abanza nace kibar komai ahannuna amma kinki indai inaraye kisani alyasat bayada wata Mata datafiki aduniya anty Billy keta wannan banbamin domin bataji dadin yadda alyasat yayiwa Yar tata ba azun agaban kowawlh anty inasanshi ne narasa yazanyida zuciyata anty in Shaawar yaya sat Ina sanshi anty Ko da baze aure ni ba ya mayardani dadironsa Allah inasowani dogon tsaki anty Billy tayi kamun tabbema aurenki zeyi bawani dadiro Allah natuba uwarsama tayi kadan balleshicikin sauri muhibbat tarungumi mahaifiyar tata tana fadar I love you so much my anty nasan tabbas Zaki iya inanan inajiranki antyna kimallakamun zuciyar Yaya sat ahannunaitama rungumarta tayi tana fadar angama my sweet baby


Asalin labarin


Wannan family na alhaji shuraim ne shikeda wannan stet din Yana Mata daya rukayya wadda yaranta kekirada habibbty Alhaji shuraim attajirin me kudinne acikin garin Dubai Allah ya arzittashi da samu zuria yaya maza domin yaranshi 9 Kuma dukkansu mazane mace daya kawai acikinsu ukku daga cikinsu Allah yakarbi abunshi akabar mace daya maza 5 tin tadowar yaranshi Allah yasaka mishi son su zama sojoji Amma dukkanku suka botsare se mutin daya ne ya yadda wato danshi na ukku habeeb shine kawai yayi karatun soja ganin hakan Alhaji shuraim ya mallakawa habeeb dukiya mayyawa Amma bada sanin Yan uwanshiba Kuma yadoki son duniya yadorawa habeeb hakan kuwa bakaramin bakantawa Yan uwanshi yakeba dudda Basu taba nuna waba

Ana hakan har sukayi munzilin aure inda Alhaji shuraim yace dukkansu anan zasu zauna tare dashi ya siya wani katon fili yakarawa wurin girma bana wasa ba acewarshi duk Wanda yataso cikin zuri arshi baze fita wajeba anan cikin stet din zezaunahakan yayiwa yaranshi dukkansu aure naseer Marwan Jameel Imran da Kuma habeeb kowanne daga cikinsu balarabiya ya aura se habeeb ne kawai yace ba india yake so duk da cewar hajiya rukayya bataji dadin hakan ba Amma bayadda taiya tinda mujinta ya amince ahakan akayi biki kowanne yatare da amaryarshi


Bayan wasu shekaru kowannensu Allah ya albarkaceshi dasamun zuria Kuma suna zaune lafiya da dukan matansu ba wadda zakace tanada wani mugun Hali aciki sedai maisha dabata shiga sabgar kowa Kuma inkasakata bazata kiyimaba tanada kirki sosai domin sedaga baya Habibbty taji dadin barin danta datayi ya auretazama sukeyi medadi tsakaninsu ba zaka taba cewa akwai wani mummunan abuba acikin ransu ko kadan


Alhaji Marwan yana da Yara 5 hasheen nusaiba Ibrahim shuraim mesunan babansu sekuma sadam

Alhaji habeeb kuwa yaranshi hudu alyasat suhaif sekuma twins AlHassan da alhusain

Alhaji Jameel nada Yara 6 jalaludeen yusif basheer sulaiman suheil  sekuma najeeb


Alhaji naseer nada Yara 4 Hakeem Walid domin sunan mahaifin mamansu ne dashise Fahad se Kuma muhibbat

Alhaji Imran yanada Yara 7 dukkansu maza sufiyan shareef sadeeq sultan Zaid haisam dakuma Ameer


Se autar hajiya suhaima tanada Yara 4 nafeesat mardia Mansoor dakuma lateep duk shine babba acikin yaranta


Tin tasowar yaran gabaki daya da habibbty suke kiran hajiya rukayya kamar yadda sukaji iyayensu nafada dukkansu yaran sutaso cikinso da kaunar junansu sedai kowanne daga cikinsu hallayyarshi dabanbayan sunfara girmane sungama makaranta abbee dakanshi yanema musu form na makarantar sojoji dake Nan cikin kasar Dubai wasu Kuma a London kabaki daya yaran maza Kuma iyayensu Basu hanaba domin sunsan abunda mahaifinsu keso kenan dukkansu abbe yadauki nauyin karantunsu har suka kammala wato alhaji habeeb shi suke kirada abbe

Gabaki daya yasama musu aiki kowanne yafitoda saka mako me kyau Kuma aka dorashi ababban matsayi acikin aikinshi inda alyasat da Yusuf sekuma lateep suke aiki a London domin suna kaga training dinsu sukace bazasu Bari suyi musu nisa ba

Alyasat Yusuf da Kuma lateep sunshaku sosai da junansu inda daya baya iyayin Abu seda sanin dayan Kuma hakan bakaramin dadi yayiwa iyayensuba sedaifa dudda hakan alyasat yanada wuyar Shaani da muradan halishekaru sunja suna zaune lafiya dajin dadi acikin ahalinsu se kwatsam wata Rana aka wayi gari Babu alhaji habeeb Babu dalilinsa anyi neman duniya baasameshiba Kuma anrasa Ina yaje tin ana kallon abun amatsayin almara arbu yazama gaske domin yanzu kusan shekara 7 kenan babushi Babu labarinshiKuma bayan batansa da wata 2 ammy takwanta ciwo Wanda sunyi yawo asibitin duniya anafadar baagakomaiba Bata iya magana Kuma Bata iya motsi baabunda ke aiki atareda ita se fuskarta wannan lamarin bakaramin Kara daga hankalin wannan family yayiba inda alyasat yakara komawa kurman karfi da yaji dakuma rashin son sakewada mutane Dana ya lafiyar Kura


Mukoma cikin lbr kaitsaye


Bayan fitar lateep wayarsa yadauka tareda Kiran wani yaronsa bayab yadauka yace yafitoda mota zasu fitaok Sir kawai maskurr yace kana shiko gogan yayanke wayar tareda kwasar wayoyinshi yafita


Zamfara


Yau kusan kwanan su mama 4 acikin wannan jeji Kuma baci Basha sedan abunda baarasaba zaune suke jugum 2 inda wasu ke kuka wasuko sunata Kiran Allahahakan Yan bindigarnan sukazo suna masu kallo wulakanci kamun Sununa wata yarinya dabazata wuce daar mama ba yace tazo bamusu yarinyar tafitaabum mmki cikin tashin hankali wannan mutumin ya tue yarinyarnan agaban kowa ya duka ze kwanta da ita tana kuka tana karkarwa

Cikin tashin hankali eggo yace innalillahi wa innailaihhiraji un kayi human Allah da zatinsa karka cutarda wannan baiwar Allah karamar yarinya ce itkobaki bebari eggo tarufeba yaketa alfarman wannan yarinyar tana ihu tana karawa cikin tashin hankali duk Wanda ke wurin yashiga rusa kuka suna neman mafita awurin Allahseda yayiwa yarinyar fata2 daga baya har gaba kana yadagata kamun wannan lokacin tuni yarinyar tamutu


Wani daga cikinsu ne yanuna mama daketa rusar kuka domin mama akwai tausayi gashi Kuma tabaro shinkafi balle tayi tinanin ganin aminanta sutemaka musukin tashi mama tayi se harara datake ballamai shiko gani Taki tasowa tanason renamai hankali kawai seya Mika hannu ya fincikita tareda wullarda ita yabita ze danne arazane eggo yadago tana dubanshi tareda rikeshi tana girgizamai Kai Tama kasa maganashiko cikin rashin Imani darashin sanin darajar furfura kawai ya hankade eggo seda tabugu akan wani dutse sebata kara motsibaIdo mama tazaro tana me





SOLDIERS FAMILY na kudi ne nera 500 kacal  ga duk me bukatar complete 700 Idan kinshirya siya Zaki iya tuntubar wannan number  07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan number  08107819124





Autar Alheri 

 SOLDIERS FAMILY
              Romantic novel


By Dr Yasmeen Ahmed


Autar alheri 

Page 910


__tana me hantsilowa daga kasa kamar wata aljana hakan tadira gunda eggo tafadi juyo da ita tayi tana kallon yadda jini ya batawa tsohuwar fuska cikin tashin hankali ta shiga girgizata tana fadar sunanta Amma ko gezau eggo batayibaabunda mama Bata saniba tuni eggo takarbi Kiran mahaliccinmu

Shiko wannan banzan mutumin wurinta yadawo tare da zabga mata marin da saida ta ga wasu taurari Babu Imani balle tausayin ganin ya kashe mata mahaifiya hakan yakara fisgarta tareda wullarda ita awurinAmma ni kememe mama taki kai kasa gata dai ta tafi kadan ya rage bayanta ya tabi kasan tinda jefata yayi Amma be taba ba Kuma bata ta sobaduk Wanda kewurin kallonsu yakeyi cikin mamkin wannan abun ciki kuwa hadda sauran Yan taaddan Yan uwanshi

Kuma yazo zai turata dakarfikamun hannunshi yakai jikinta yayi Balain Jada baya saka makon idonta data bude hawanyen jini nafita bako kakkau tawa sun wani birkice kamar ba nata baduk Ido suka zaro suna kallontaitako ahakan ta taso tana mikewa tsaye kamar ana turo icce ko saaho

Baya sukaja dukkansu suna Kara kallonta amutukar tsorace suna neman fecewaitako mama cikin kankanin lokaci kamannin ya sauya  kamar aljana

Wani daga cikinsu ne ya yarda bindigar hannunshi tare da rugawa aguje domin ya gama sadakarwa yau aljana ce suka wamuso ba mutum baai beyi aune ba yaji anfin cikoshi tare da makashi akan wani dutse atake kansa yatarwatse ko shurawa beyiba yace Ga garinku nan



Ihun sauran suka saka ganin mama ko daga inda take bata motsa ba Amma Tamikarda hannunta tacimma wannan mutumin harta kamoshibaiya Yan ta addaba duk da sauran mutanen da aka kamosu tare ahalin yanzu amugun tsorace suke fiyeda Wanda sukeji daga farkotsayetake kawai tana karewa duk Wanda ke wurin kalllo kamun tashiga daukarsu daya bayan daya tana makasu afuk inda tasamu wasu akan dutse wasu akan manyan bishiyun dake wurin wasu Kuma kasa seta tabbatarda ta karairayawa mutin kasusuwan jiki kana tayi masa daya Wanda baze Kara numfashi baiya tashin hankali yan taaddan Nan sunshiga domin izuwa wannan lokacin sun riga da sun yadda da aljana ce suka sato domin duk ya wansu gashi tana neman karardasu Kuma Kara Yar Loma figigiya da ita

Ahakan mama tayitayin tamaula dasu seda taga bayansu Wanda yakashe yarinya kuwa biyu tarabashi domin kafawanshi tarika tareda  yageshi gida biyu duk Wanda ke wurin seda yarufe idonshidatazo kan Wanda yakashe eggo  kuwa kisan wulakanci tayi masa domin seda tagama ragargaza kasusuwan jikinshi kana tashiga allahsu gaba gaba tana jefarwa seda taga yagama nakassa da galabaita yasuma Babu adadi azaba na farfado dashi kana ta cire mashi kai tawulgardubawa tashigayi ko Ina tananeman taga ko akwai Wanda yarage Amma ba ko dayasuko sauran bayin Allah daasatosu tare gabaki daya sun cure wuri daya wasu duk sun suma sabida firgita wasu kuwa kamar zukatansu subuga saboda razanaganin Babu saura batagari awurin sekawai tasamu gefen bishiya tazauna tareda rufe idanuwanta

Ganin hakan yasa sauran bayin Allah sukadan samu natsuwa acikin ransu domin sunyi tunanin daga ta gama da Yan bindigar gunsu tayosundau tsawon lokaci ahakan kamun wani daga dattijuwan wurin yayi karfin halin nufar wurinda gawar eggo take seda yaduka Yana kallanta yaga tabbas Bata numfashi dagowar dazeyi yaga mama tabude idanuwanta da har yanzu basu sauyaba tana kallanshi seda yadan zabura da kallon datayi nasa domin ya razana sosai sekawai yaga tamayarda idonta ta lumshe ajiyar zuciya ya sauke mekarfi kana sauran Mata dake wurin sukazo suka dauketa daganan kana wani dattijo Daban yaje kusan mama cikin tsoro da fargabar abunda zuwan nashi ze haifar yafa fadar yata Dan Allah kiyi hakuri kitashe muje cikin gari kekaigun dankinku akai gawar baiwar allarnanshru mama tayi kamar bazayi maganaba sekuma tabude Baki dakyar cikin wani voice me ban tsoro tace bansan inda danginta sukeba kawai kuyimata sitira kamar yadda addini yatanadar

Cikin sauri tsohonnan yace to shikenan yarnan tashimuje cikin gari ayimata suturarkuje zanzo ta fada atakaice Tun Bata rufe baki ba yace to  shikenan sekin karaso Yana gama fadar hakan yabar wurin domin shikanshi da basin mama yayi ba Adan zaman da sukayi yasan ba muryartace ba tunda yanaji tana yiwa mamarta magana wani lokacin

Yana zuwa tasanarda Yan uwanshi Aiko suka dauki eggo akayi cikin gari da ita duk da sunci bakar wuya kafin sufita saboda nisanda kenanbayan sunfitone Allah yakawo musu wata mota babba kamar boss duk sukashi bayan sunyiwa memotar bayanin inda zekaisu

Basu tsaya ko ina ba seki dan wani daga cikin dattijuwan suna Isa ba suka Sami mama zaune akofar gidan ba wanda yayi mmkin ganinta Idan sukayi duba da abunda ya faru bata lokaci akashiga yiwa eggo sutura domin sadata da gidanta na gaskiyasai da duk aka gama yimata komai zaafitada ita kana daya daga cikinsu yazo domin ya kira mama taganta kafin su fita da itaAmma seya samu tana bacci mamaki sosai abun yabashi harzetafi yabarta sekuma sekuma wata zuciyar tace yatadata hakan yashiga tadata yadan jima Yana Dan buga kafarta kamun tayi firgigit tamike zaune tana rarraba Ido tareda doba inda take atake atake abunda yafaru yashiga dawo mata tun inda wannan mutumin yafincikota har hankade eggo dayayi wani irin zaro Ido mama tayi tareda mikewa tana fadar eggo eggo kina inane Ina mahaifiyata Me mukeyi anan Misuka Mata Dan Allah Ina sukaimun eggo ta Kwallah wannan bawan Allah yashare kamun ya janyo hannunta izuwa inda gawar eggo take kwanceYana zuwa wani ya budewa mama fuskar eggo daketa fitadda anuri  cikin suturarta kamarba matacciyabawani irin jaa baya mama tayi tana kwalalo duka idanuwanta kafin ta kwall kara tana Kiran eggoooooo innalillahi wa innailaihhiraji un nashiga ukku  Ni mama sunkashemun mahaifiyata ba tare da takaini garinsu ba sun rabani da farin ciki na na shiga ukku Ni mama kuka takeyi sosai akan gawar eggo dakyar aka daga ta wata mata tayi cikin gida da ita kana aka tafi kai eggo gidanta na gaskiyaansha fama da mama awannan wunin domin in banda kuka ba abunda takeyi ahakan har dare yayi duk me Imani Idan yakalli mama dolene ya tausaya mama Inka duba karancin shekarunta Babu uwa Babu uba bawani takamme ko jigo arayuwartacikin dare Mama nazaune tana rusar kuka kowa yayi bacci itace kawai Ido biyudafata taji anyi Koda tadago taga wata mata tayi shigar fararen Kaya da murmushi kwance a fuskartacikin kuka tafada jikinta tareda cewa kawata Ina kikaje sunkashemun eggo ta sunkashetkasa Karasawa tayi saboda kukan da yaci karfinta be hanata ba sai da tayime isarta kana yadago ta tana share Mata hawaye kamun tace ba kawarki bace mama yayartace kawarki da bibibo basanan sunyi tafiya me Nisan gaske domin cika umurnin me martaba nikaina bansan abunda kefaruwa dakeba sai da abokin bibibo dinki yasanar dani kiyi hakuri mama munkasa Baki farin ciki kamar yadda muka dauke alkawari munkasa tare Miki faruwar wannan abunda yasameki Amma kiyi hakuri komai na duniya me wucewa ne watarana sai labari ki dauka wannan abunda yasameki kaddara ce daga ubangiji insha Allah komai zai zo ya wuce kinji

 ZARAAH dagowa mama tayi dasauri tana kallan matar Jin ta fadi asalin sunantaitako murmushi kawai tayimata tare da shafa kanta tace nizan tafi kinji kirika yiwa mamarki addua kidena wannan kinjiko Kai mama tadaga cikin sauri kana tace zanbiki kikaini gun bibibo na bazan iya zama ananba Idan narufe Ido eggo nake gani kamar zata dawo takarasa zancen ciki kukashikenan yaIsa mama zanjeda ke Amma bibibo bayanan sedai Idan yadawo Zaki ganshi Zaki iya zamainda nake Daga matakai mama tayi cikin sauritace to shikenan rufe idonkiba musu mama tarufe idanuwanta wannan matar ta bace bat daga ita har mama kamar Basu taba wanzuwa awurinba


Tofa  wayannan bayin Allah wasukayiwa alkawarin zasu bawa mama farin ciki Shin meyema hadinta dasu Dasuka kasance wani gefe na rayuwarta


Koda safiya tawaye mutanen gidan suka nemi mama sama da kasa suka rasa abun kamar wasa har dare Babu mama abubu Alamarta megidanne yace sukwantarda hankalinsu kila mutanen datake taredasune suka dauke ta tindadai ba wanda yashigo gidan balle ayi wani tunanin dabansai a lokacin hankalinsu yadan kwanta dudda basuji dadiba Sam domin sunso rike mama tsakanida Allah domin tabasu tausayi matuka sai dai ba yadda za suyi da kaddarar rayuwarta


London


Wata baturiyace tsaye bakin kofar office din alyasat tana rike da wani abun ahannuta me kama da babyn roba yar tsana sedai kallo daya zakama abun kasan ba alkhairi a tare dashi dukawa tayi wurin tana kokarin daga carpet dinda ke wurin sekawai muyar lateep Yana fadar leamtair mikijeyi ananne Cikin sauri tatura abun cikin kasan wandonta tashiga kokarin zuge igiyar takallminta tana fadar takalmanane yakwance Sr shine Zan dora kallonta yatsayayi kamar me nazarin wani abun domin Sam be yadda da itaba Kuma lateep beiya boyoba Kuma nuku2 shiyasa yace ba gaskiya bane leamtair akwai dai wani abun Amma kasani ko miye nagani atare da brother na hummmYana gama fadar hakan yashige nashi office dinda kallo tabishi tana tinanin Hali irin nashi cikin ranta kuwa fadar takeyi kozaa mutu saita samu abunda takeso atareda alyasat


Yau Thursday tun safe alyasat ke kiran kannenshi domin suhashi da mahaifiyarsu Amma besamu ba kum Ya tashi da kulafucin San yaganta domin hakan kawai gabanshi ke faduwawayarsa yajanyo tareda Kiran yusif Yana dauka yace bro I will go to Dubai now What happened Satt Cewar Yusuf nothing just I love see my momok wait Im coming nowokay kawai yace tare da yanke wayar yatashi yashiga wanka bayan minti 15 yafito daure da towel akugunshi daya Kuma ahanunshi Yana tsane kanshi wurin mirror yanufa yashafa mayukanshi masu kamshin dadi kana yafesa titare wurin kala ukku kamun yadauko kayanahi yasaka kananun kayane wando blue Riga Marron gaskiya bakaramin kyau suka mishiba sufitida asalin kyawun farar fatarshi wayoyinshi yakwasa da jakar computer dinshi kana yafita aperlo yaci karo da Yusuf da lateep suma duk cikin shigar kananun kayane ajikinsu Masha Allah dukkansu kyawawane ajin farko Amma alyasat yafisu kyau domin kyawunshi na dabanne Kuma da shi da Yusuf sun an fi lateep tsayi shiko yafisu jiki alyasat kuwa yafisu mirdaddin jiki duk da suna ko wannensu ba baya baahakan suka fita daga gidan cikin tafiya irinta majiya karfi masujida kansu wayanda hutu da nera suka gama ratsajinin jikinsusuna fitowa kowanne yaranshi ya shiga suka taso tareda bude musu motocinsu suka shiga ahakan suma duk suka shiga tare da barin gidan tsiyace kamar yadda suka saba tare da daukar hanyar filin jirgi




SOLDIERS FAMILY na kudi ne nera 500 kacal  ga duk me bukatar complete kuma 700 Idan kinshirya siya Zaki iya tuntubar wannan number  07037092176 kokuma kikira wannan number  08107819124






Autar Alheri 


 SOLDIERS FAMILY
              Romantic novel


By Dr Yasmeen Ahmed


Autar alheri 


Page 1112

__suna Isa jirginsu yatashi zuwa DubaiKoda suka sauka sunsamu mota samada 10 najiran saukarsu domin lateep yasarda dazuwansu wa yaransu dakenan sojojine cinjim a wurin suna jira karasowar iyayen gidan nasucikin takonsu na izza da takama suka sauko daga jirgin zuwa cikin motocinsu Amma kamun sukarasa duk inda sukawuce se an busu da kallon birgewa musamman Mata jikake kawai ana fadar wow abun gwanin Shaawamota daya suka shiga su duka ukku inda sauran zugar mitocin suka take musu baya tareda halbawa akan kwalta

Acan gida kuwa perlon ammy cike yake da matasan gidan musamman yaranta dake kewaye da ita suna kuka domin yau sunwayi garida wani abun mmki atareda ita Wanda yakara daga hankalinsuzaune take kawai ba ko motsi numfashinta kawai zakaji ka tabbar tana Raye Dan murmushin datakeyi yanzu Babu idanuwanta sun kafe wuri dayawannan abun baaramin daga hankalin ahalin gidan yayibatinda suka doso gidan gabanshi kekara tsananta faduwa zuciyarshi se tsinkewa takeyi Amma bazaka iya gane hakanba sabida bebari abun ya bayyana a face dinshi bada mugun gudu motocin suka yanko babban titin stet din suna rabka uwar jiniya wadda kebada shedar zaratan samarin gidan sukawo ziyara.